Rebecca | 2/18/2012 2:04:47 AMWho dey watch hausa films sef, hausa too dey show face anyway, u're beautiful, na wa o.....
Reply this thread
hapiiiiiiiii | 2/18/2012 3:45:19 AM |
dere r some reasonable actors dat can stick to one lady.dnt conclude cos ur own crashed,k.
Abubakar ahmad | 8/30/2012 12:03:16 PM |
Salam nafisa inaso kidinga mika min gaisuwa ga hadiza gabon auntyna dakuma yayana ali nuhu kuma nima ina sha.awar shiga wannan harka ta film industry
Yahaya shagari | 9/30/2012 7:47:27 AM |
Mu nafisa ce abin alfahari awajenmu
Nafisa sai watarana | 11/21/2012 4:08:23 AM |
Nuber nafisa nikeso
Ibrahim hassan daya | 12/3/2012 2:19:53 AM |
Ina gaida auntina nafisa dafatan tana amsawa kuma inason phone nunbanta ko email nata saboda inadaga cikin masoyanta na duniya
Al amin | 12/6/2012 9:14:16 AM |
Karkadamu
Y.F.YUSUF KTN | 1/3/2013 9:44:05 AM |
Da fatan kin ta shi lfy
Auwal | 1/24/2013 2:04:46 AM |
Daftan kina lfy Allah yakara maki daraja
Yusuf ahmad | 2/10/2013 11:27:03 PM |
Nafisa ina mai baki hakuri da yi miki wasida da ki dinga hakuri da mutane kamar irin mu
Hussain | 3/27/2013 4:07:59 PM |
Darajan nafisa daya shind aure dakabatashawaran hakan awwal
Aliyu abbas | 4/15/2013 10:19:44 PM |
Slm ina mai mai mika gaisuwana ga bst yar wasanmu kuma na kasance meyi miki fatan Alkhairi Allah yabaki miji nagari yasa kigama da duniya lafiya.
Sagir | 3/16/2013 4:19:59 PM |
Nafisa nidai amatsayin masoyinki ina baki shawarar kiyi aure ki hutama rayuwanki
Sagir | 3/25/2013 10:14:05 AM |
Hm
Khadija | 5/3/2013 2:22:11 PM |
Nima shawarata kenan
Abuja | 2/2/2013 2:12:56 PM |
Wallahi inason kigane kiyi aure
Madina gaya | 3/12/2013 2:42:16 AM |
Nafisa kina da kyau safiyanu ya fada maki gsky dan wlhy ina da kyau kamar ki aure xanyi ba film ba...
Yusuf | 3/26/2013 5:44:47 PM |
Nafisa dan alh ina so kibani numbern kine ganawa08144264564
Hussain | 3/27/2013 4:21:34 PM |
Maloko asararre mai neman numban wanda batasan dazamanshiba
Hussain | 3/27/2013 4:17:08 PM |
Madina kidaina cewa nafisg nada kyau dan kyanta nabanzane .kama mutuncinki kiyi aure kobaki kaita kyauba wallahi kinfita agurin allah
Abdul | 5/9/2013 8:55:14 PM |
Allah yaba mace ta gari
Jidda | 3/2/2013 1:23:51 PM |
Assalamu alikum ina mika gaisuwana ga adam a zango ina fatan kana lfy ni masoyinkane kaba da baya
Magana | 3/23/2013 3:33:13 PM |
Gaskiya bana son adam a zango da alli nuhu tunda dukenmata da zasu yi film dasu sai sun ci su tukun kafin adaukesu gashi har adam ya ci nafisa abdullahi sosai har ta samu cikin shege
Dahiru ibrahim | 3/26/2013 3:26:16 PM |
Dan allah malam abida baka ganiba kadaina sheda, dan kasan wannan shedace mewuya,kuma kasani allah sai ya tambayeka ranar gobe kiyama
Hussain | 3/27/2013 4:27:44 PM |
Agaskiya banyadda dacewa ali nuhu yana cin mace kafin yadauketa a fim amma zango nayarda dan yacika son mata
Muhammed Bilyaminu Muhammed | 4/1/2013 2:34:59 PM |
Dont abuse some body
Jamilu | 4/7/2013 4:23:36 PM |
Fatan alheri ga ali nuhu
Yusrah | 4/11/2013 4:40:27 AM |
Agaskiya kayi kuskure ko kasan cewa shedan xina sai mutum uku sungani da idansu. Amma kai katabbar kayarda kenan Allah ya tsaida kai ranar shaida? Kaji tsoron Allah.
Ibrahim(BAFSON GUY) | 5/9/2013 3:13:20 AM |
Gaskiya aure yafi dacewa da ita,maganar gaskiya kenan,
ABDULHADI OZIL TARABA BOY ONE IN TOAM | 3/28/2013 2:56:02 PM |
Do dindig crasn or indion by what allah has give to me from taraba boy
IMAT | 4/26/2013 10:47:04 PM |
Gaisuwa da fatan kina lafiya, Allah ya kara miki daraja da daukaka, a kan duk wani abun alheri da kikasa a gabanki. Allah ya rabaki da sherin makiya ameen
DAHIRU MUHAMMAD | 12/8/2012 7:02:27 AM |
Allah sarki aunty nafisa da fatan kina cikin koshin lfy.kuma dan llh ina son email naki
Suleman | 12/11/2012 1:51:57 PM |
Be happy
Shamsi | 1/9/2013 5:01:49 PM |
Zuwaga nafisa bayan gai suwa mai yawa tare da fatan kina lfy zan bamba yeki?shin ke "yar wanna garice
lawal | 2/19/2013 1:16:10 PM |
nikuma lawal inagai sheda nafisa
Jidda | 2/28/2013 1:40:24 PM |
Lfy
Zax | 12/27/2012 3:47:46 PM |
Hi nafisa i relly like your acting and d way you compose your self keep it up
Nafisa | 2/8/2013 12:35:37 PM |
Nafisa abdullahi
Abdullahi | 3/3/2013 2:36:17 AM |
Fim
Ibrahim(BAFSON GUY) | 5/9/2013 3:28:07 AM |
Yaushe tayi aure kuma wata Aura?
Usy adam | 1/22/2013 1:51:39 AM |
Baidace tabaku number wayartaba sai mijinta yayarda
Ameerah Ahmad | 2/7/2013 2:06:21 AM |
Allah yasanya alkhairi
Fatima yunusa | 2/15/2013 4:42:43 AM |
Is it true dat nafisa is married
Maryam | 2/8/2013 2:34:30 PM |
Jama'a da gaskene nafisat tayi aure
BELLO ALHAJI DIMAHE. | 3/3/2013 10:54:54 PM |
nafisat abdullah kece farin cikin xuciyana, tauraruwa cikin taurari, hasken haskaka kyakyawar manufar sirrin xucita..allah yataimakemu gaba daya ameen. wlh nafisa film idan babuke bxan iya watching nashiba
Kabeer zaria k.b | 4/14/2013 3:21:30 AM |
Ina jira
Ahmad justice 4 all from zaria city | 5/11/2013 10:44:32 AM |
Ina jiran amsan ku kota text ne ga number 08038751482 na nan i am waiting saboda ina cikin duhu ne gaskiya ina daya daga cikin fans din 'yan wasan film din nan watan Adam a zango da itama Nafisa
Zango | 2/28/2013 1:49:41 PM |
Aslm nafisa inagaida ke dafatan kina lfy ni abunda nake bukata shine numbanki
khalid | 4/3/2013 10:50:28 PM |
hello nafisa
Zee | 1/28/2013 6:28:09 AM |
Aunty nafisat dafatan kina lfy allah yasa haka ameen
NAZIFI | 1/31/2013 2:52:32 PM |
NAFISA I LOVE U 2 MUCH
S.T | 3/17/2013 2:06:56 PM |
Why u want nafisa to gvu her num
Usman | 3/20/2013 12:37:50 PM |
No
Nazifi iliya danmaliki | 12/25/2012 1:22:28 AM |
Nafisa na sha wahala akan samun number dinki amma har yanxu na rasa. Dan Allah kiba ni number dinki kimi waya ga number ta nan 08101627430
Zahradeeen rewire | 1/24/2013 5:22:57 PM |
Waishin da gaskene adam a zango yayima nafisa abdullahi ciki gaski yane ko karyane
Rabia adam a zango | 2/4/2013 12:30:07 PM |
Haba yaka ke zargin zango to karyane ko waya fada maka kuma Allah ya tsine wa mai karya Amin.
Jafar abdullah | 2/18/2013 1:07:51 PM |
Haba abokina ka daina fadar irin wannan maganar bai dace ba
Adam a zango | 2/22/2013 5:37:46 AM |
Shin da gaskene adam a zango yayi wa nafisa ciki
Auwal abubakar dg keebi | 3/25/2013 11:39:44 PM |
Dan allah kabar irin wannan magana dumi irin wannan yanabatawa mutun suna kafin agane gaskiya idan kanarin wannan zakasa frind dinta wani hali nadaban nafisa ayihamkuri da.abinda akegani. kihuta lfy
masoyin nafisa.A.J.BH | 2/5/2013 5:29:09 PM |
HMM,da zarar kunshaku da junanku,sai ai tamaku zato irin ta batanci,mufada alkhairi ko muyi shiru.wslm admin
Angon nafisa | 3/25/2013 3:11:19 PM |
Slm nafisa saidai aganki akyaki kuma in antaba baza ajidadiba
Aisha adamu | 1/1/2013 10:34:12 PM |
Inason phone number ki yaxa ayi insamu akwai abu mai mai muhimmaci daxan fadamiki dafatan xansamu kihuta lafiya
Umar anwar | 3/2/2013 1:39:19 AM |
Hmm kowa number wlh danine da ko tayaya sai na sami number ta da yardan Allah barema ? Muhadu a facebook [umar.muhammad anwar.7
Jamilu adamu | 4/7/2013 4:12:37 PM |
Co's is ur fans
Basher | 4/18/2013 6:29:16 PM |
Nafisa kenan wlh inasonki sosai fiyeda 2naninki Allah ya kara miki ilimi nidai kece tawa gwanin karki manta da ni a matsayin fans naki Allah ya taimakeki ya kuma kareki daga sharrin makiya amen
hafsat | 4/21/2013 2:30:20 PM |
masoyiyarta
Anas Musa | 5/4/2013 12:29:23 PM |
Nafisa ga masoyinki na dubu dari ba iyaka acikin dubun masoyanki. Sai dai aunty nafisa gatambaya kamar haka waishin dagaskyane A zango yasanki kin sanshi?
Anas Musa | 5/4/2013 12:30:43 PM |
Nafisa ga masoyinki na dubu dari ba iyaka acikin dubun masoyanki. Sai dai aunty nafisa gatambaya kamar haka waishin dagaskyane A zango yasanki kin sanshi?
Fati Uk | 12/28/2012 11:08:48 AM |
Number wayar Nafisa Abdullahi nakeso
Kamilu A. Idris | 1/15/2013 2:09:37 PM |
Nafisa inayi miki fatan alkhairi Allah ya kara basira ya baki miji na gari
Nasiru suraka | 1/28/2013 2:01:57 PM |
Gaskiya ni numb nafisa nakeso
Mama aisha | 2/10/2013 5:57:30 AM |
Dan allah da gaske ne nafisa tayi aure yau shi ne kuma waye mijin amma ina yimata murna so sai
bin MOHAMMED nayi | 2/14/2013 3:30:17 PM |
aure ibadane itayi Allah yabata zaman lafiya in bataibama ai dawalaki ruwa batatsami banza Allah yatbbatar amin
MAHARAZU | 2/19/2013 12:40:25 PM |
ALLAYABAKU ZAMALAFIYA DAGAMAIKAUNARKI
Sadiq | 4/5/2013 11:53:07 PM |
Nafisa gaskia kina actin me kyau
aisha muhd zango | 3/18/2013 2:47:24 PM |
slm ilove u nafisat
Maryam | 4/11/2013 4:55:58 AM |
Salam nafisa yakike? Bakomai yasa nake kaunarki ba sai dan mutane sunce muna kama da ke. Ki huta lfy
Sani sama'ila 07067970655 | 4/19/2013 7:33:36 AM |
Malama maryam da gaske kuna kama da nafisat?
SAFIYA MUSA | 5/6/2013 11:36:56 PM |
GASKIYA KU DAINA ZARGIN ANTY NAFISA TUNDA BAKU GANHBA.
Mahrajj | 2/2/2013 11:27:37 AM |
Basajah is a film produce nd directed by adam a zango to say his first filmmaked.the film was shoot with d camera boought by ali nuhu from london.to a static provre of d film is said to stold by ali nuhus gang do to d miscomprehend of hubbi.
Abubakar abdullahi kana | 3/27/2013 7:46:22 AM |
Dan allah inaso duk wanda xai reply to yasan abinda xai fada. Nafisa abdullahi kin bude shafin facebook ne domin masoyanki, kokuwa kin bude ne domin adinga gwagwar maya akanki. Akwai wani wai shi aminu germany yafadi wata magana, kuma har ga allah maganar sabo ne mai girma awajen allh, dan haka ina rokon jama'a adinga sanin abinda xa a fada domin gujewa fadawa halaka. Bissalam
Ibrahim | 4/1/2013 3:16:57 AM |
Kina burgeni sosai allah ya kara basira
Nafisat sai wata rana | 4/8/2013 1:02:11 PM |
Phone number,full adress,and everything
Jamilu adamu | 5/7/2013 1:50:51 AM |
Salam ni masoyin ki ne. Don allah ki bani phone no. Daga jamilu adamu kano nigeria
Musa dan narba | 4/30/2013 2:59:04 PM |
Ina son numbar wayar nafisa abdullahi
Aysha | 5/1/2013 6:02:41 AM |
gsky ni ina soki sosai,kuma ko film nagani in har bake to film din bay haduba aganina.don Allah ina son number ki
mubarak abdulkudus wasai | 5/14/2013 3:49:52 PM |
nima nafisa nakeso kuma ina neman nambar wayarta.
MUSA | 5/18/2013 7:56:30 AM |
INA SONKI NAFISA KAMAR DA DA UWA. DAGA MASOYIN KI YAUDAKULLUM ALIYU
Binta | 11/24/2012 2:23:51 AM |
Gaskiya ne!mu nafisa ce tamu
Fatima | 12/4/2012 4:57:51 AM |
Nafisah kina burge mutane dayawa.
Broda | 2/7/2013 5:02:13 AM |
Brd
Musa magaji | 3/27/2013 12:26:35 PM |
Babu abin sha'awa ko bugewa gawadda takaucewa umarnin Allah.
Dahiru muh'd | 12/10/2012 1:15:54 PM |
Salam nafisa manager ne wai don llh kina duba sakon nin masoyan ki kuwa
NAJEEB RABI,U MUHD M.T.K. STUDIO DAKE RIJIYAR ZAKI | 12/19/2012 2:26:49 PM |
Salam daga masoyinki kuma sporter naki nafi sah abdullah agaskiya kin zama zauaran wajindafi acikin industry kuma kiyi ficen da aka dade ba,asamukamarkiba domin kuwa mutane sunasonki bakadanba ki huta lafiya daga masoyinki akoda yaushe (najeeb rabiu muhd rijiyar zaki)
Maman nasir | 1/15/2013 10:08:09 AM |
Inason kini ma ina nabibayan dan uwana
Adamsy | 2/22/2013 2:04:37 PM |
Adamu
Yakubu hammajoda from adamawa garin lamido | 5/12/2013 8:44:01 AM |
Magana na shine komi yayi farko karshe na tahowa sabida haka karku damu da wanda bai damu da kansaba kamar nafisa alinuhu a zango?
Oho | 12/28/2012 2:31:09 AM |
Waiko wadai nafisa nafisan menafisan banxama
M.y captain | 3/9/2013 4:45:40 AM |
Marainiya
Dahiru ibrahim | 3/26/2013 3:46:16 PM |
Kaji wawa akuya, sai nafisa takai ga inda baka zato in sha allahu
abdullahi | 1/9/2013 2:13:27 PM |
Nafisa abdullahi a gaskiya kece tamu wanda muke alfahari da ita a hausa film muna sonki kuma inaso kibani numbarki kokuma kiyomin flashin a numbata kamar haka 08125222904
Sunana abubakar | 1/31/2013 1:33:44 PM |
Assalam u.alaikum nafisa dan allah ki taimaka min kar hawan jini ya kasheni kiban lambar wayanki ga lambana 08104411616 nagode nafisa sai kinkirani
Jibril nasir katsina | 12/26/2012 8:54:38 AM |
Aunty nafisa dafatan kina cikinfarin ciki da wal wala alh yasa haka amin suma amin kuma inaso kisani xan iya sadaukar da rayuwata asabodake kuma inaso kiyimin agaji da phone naki kokuma email kihuta lafia
Aisha adam | 1/1/2013 10:27:34 PM |
Inason kisaxama auntyna kina birgeni bye
Dawuda muhammad mode gwandu 08098185790 | 1/21/2013 3:42:30 PM |
A haqiqanin gaskiya a da can baya ni sufotan (nafisa abdullahi) ne. Amma wallahi yanzu a shirya nike da inkasance tare da ita, a matsayin abokiyar rayuwata. Don allah director kad'an kadan yimata waannan maganar ko allah yasa za'a dace!! Nagode a miqa sakon gaisuwata ga jarumai kamar haka 1. Adam a zango 2. Ali nuhu and others
Dawuda muhammad mode gwandu 08098185790 | 1/21/2013 3:55:04 PM |
A haqiqanin gaskiya a da can baya ni sufotan (nafisa abdullahi) ne. Amma wallahi yanzu a shirya nike da inkasance tare da ita, a matsayin abokiyar rayuwata. Don allah director kad'an kadan yimata waannan maganar ko allah yasa za'a dace!! Nagode a miqa sakon gaisuwata ga jarumai kamar haka 1. Adam a zango 2. Ali nuhu and others
Haruna barnawa 20-2-2013 07:05 | 2/20/2013 10:22:55 AM |
zuwa ga masoyiya nafisa abdullah da fatan kina lafiya ke da adam a zango my username 2go.my phone no 08026832796- 081700537741
Aisha adam | 1/1/2013 10:50:42 PM |
Inason kisaxama auntyna kina birgeni bye
Khalid | 1/23/2013 3:39:35 PM |
Nafisat amenci yatabata agareki da kuma adam zango dakuma masoyanku
Sagir | 3/16/2013 11:19:28 PM |
Nidai abunda xance maki shedai rayuwa taduniya akwai karshen shi akwai mutuwa akwai tsufa agaskiya wani abuda yan film suke baidaceba abunda bakaxataba xasu iya na is kanci shi suke yi kekuma abunda xance maki nafisa kiyi aurenki ki bautawa allah kitina dacewa ke fa macace ma salam
08029955268 | 1/24/2013 4:01:57 PM |
Nafisa innason numban kine dan allah
ALQASIM J.M.J | 1/28/2013 1:53:01 PM |
WANNAN HAKA YAKE,gaya masa gaskiya.
nazira aliyu | 2/9/2013 12:59:33 PM |
itace abar kaunar kuwa wato nafisat abdullahi....
Abubakar abdullahi kana | 3/27/2013 10:34:03 PM |
Jahilchi musibane don haka masu iya magana suka ce jahilci yafi hauka, domin mutum jahili yakansa kansa cikin halaka batare daya saniba wannan ina magana ne da aminu germany, allah yarabu da jahilci ameen.
Aminu germany richifa | 2/13/2013 2:21:37 PM |
Nafisa sai manzon allah
Abubakar Abdullahi kana | 3/21/2013 2:31:18 PM |
Aminu germany kai jahiline domin kanada karanchin ilimin addini. Inaso maganar daka fada kafada kokin tuba zuwaga Allah.
Yusrah | 4/11/2013 5:13:00 AM |
Kai wawa ,dolo,alade,biri da kuma xalbe. In banda kai jakine acikin maganan shirme me yakawo maxon Allah ka sani cewa yafi karfin haka , ga dukkan alamu baka da ilimin addini plz ashiga magana domin rage jahilci.
SUFY | 4/17/2013 1:12:35 AM |
Yusra you are right,fada masa gaskiya domin bayi da kai
maryam | 4/25/2013 2:40:15 PM |
To yan uwa bayau fadin kyaun taba ko kuma nuna mata kauna ba saidai mutaya ta dafatan alkhairi ita da duk YAN UWA MUSULMAI kuma ita takasan ce mekar fafawa masoyanta gwiwa •. 0maryamabkr 2go user nd my pin 2218A662 my phn 07065434917 wslm•
Awwal zango | 2/19/2013 3:30:48 PM |
Assalamu Alaikum ni agaskiya duk acikin film din hausa.abangaren mata banida wadda nafiso kamarki
Awwal zango | 2/19/2013 4:18:47 PM |
Assalamu Alaikum ni agaskiya duk acikin film din hausa.abangaren mata banida wadda nafiso kamarki
Ibm | 3/5/2013 12:49:00 AM |
Dolo
Zahairu abdulrahaman.jega | 3/20/2013 4:34:55 PM |
Nafisa abdullahi
Shapson | 11/4/2012 1:32:30 AM |
Slm yan uwa mslm gashawara zanbayar indai harxaku bita atam baye ni koshawa rar mexan bayar kawai aji
Ibrahim ahmed ahamad | 11/7/2012 9:18:04 PM |
Assalama alkum inami kagaisuwa naga nafisa agaikiya inaji dadai kamomi kinada futawa kuma kisaya dakikebi damune korabu lafiya sheni nacebari gabata mikice wainaji dadi sheriki kihuta lafiya daga ibrahim ahmed ahamad
Hassan sulaiman (essay rimi) | 12/10/2012 2:52:31 AM |
Nafisa tauraruwar mataye gsky a tarihin industries ba'ataba macen datazo dare daya tayi suna duniya kamarki da kuma masoya nafisa support naki danakeyi har yawuce gona da iri daga karshe inaso kigaidaman da (the multiple award winning actor) wato sarki mai film din hausa mai dimbin yara a industries wato sarki ali nuhu mai fkd
'Yar baba | 3/9/2013 4:09:58 PM |
Allah yabi ya Dan gari kai ka gano sirrin ina mika dubun gaisuwa na ga yaya Ali zaki sarki mai fkd ( d multiple award winning actor ) d wizkid director Ali nuhu ina fatan kana lafiya dakai da iyalan ka fatima da ahmed nd ur beautiful wife zainab ka gaida min da yar baiwa nafisat abdullahi nice masoyi yar ku akullum da fatan alheri bisala
Aminu | 1/15/2013 3:41:01 PM |
Name
ANAS QUINE ADAM | 1/18/2013 11:13:06 PM |
PLS MY DEAR BROTHERS AND SISTER IT IS TRUE THAT MY ACTRES GET AN ILNES PROBLEM OR WHAT PLS I JUST WANT TO KNOW?
ANAS QUINE ADAM OR DR QUINE ADAM. | 1/18/2013 11:35:33 PM |
PEOPLE WHY ALWAYS YOUR LIFE IS FASTER THAN YOUR SHADOW PLS AM SALUTED ALL THE PEOPLE THAT POST A GOOD QUESTION WITH GOOD PURPOSE IN TODAY BUT MANY AND MORE ARE IN LOV WITH {FEENAA} AND DNT LET THE SHADOW OF NAFISAT TO BECOME AN UMBQA BECOUSE IT WAS TODAY THAT SOME ONE TELL ME THAT NAFISAT ARE IN SICKNESS SITUATION PLS WE NEED TO HELP HER WITH PRAYER THANK YOU.
ANAS QUINE ADAM OR DR QUINE ADAM. | 1/18/2013 11:45:38 PM |
WHO LOV {NAFISAT},WHO NEED {NAFISAT},WHO LIKE {NAFISAT} AND WHO ARE TRULLY CARE IN {NAFISAT} BECOUSE IT WAS TODAY THAT SOME ONE TELL ME THAT OUR BELOVE SISTER FRIEND ARE IN {SICKNESS} SITUATION PLS WE CAN HELP THIS ACTRESS WITH PRAYER, MAY ALLAH FORGIVE US ALL AMEEN. THANK YOUR FRIENDS.
Abdul FKD | 1/21/2013 2:23:15 PM |
Aslm nafisa Abdullah dafatan kina lfy allah ysa hka amin, baya dga hka yar'uwata musulma ina bki shawara da kireke allh a duk inda kike kikuma xama mai tsron sa a duk inda kike kxnka salatin manxo a duk indakike ki huta lfy maikaunar annabi mohammed {S.A.W.} daga Mai sonki mai kaunarki mai begenki Abdullah A .U.sman my phone number is 08179957528 or 08161225203
Dahiru muh'd | 12/10/2012 1:12:01 PM |
Salam nafisa don llh wai kina duba sakon nin masoyan ki kuwa,ki huta lfy
Idrisggw | 12/20/2012 11:00:57 AM |
inaso kimika gaisuwata ga babban yaro adam a zango
Auwal shehu wurno | 12/25/2012 7:52:45 AM |
Salam a gaskya nafisat kina burgeni domin inaso kisani ajerin masoyanki
Muktar muhammad | 12/26/2012 2:38:27 PM |
Ina gaidake jarumata allah ya kareki da gamakiyanki allah ya sakifi haka da kuma yayana alinuhu ina matukar san hausa fim dan naga nima naxan to mai kara sanishadi da farinciki mutane ina xama ne a kaduna kabala costin
Auwal Muhammad Dadani Katagum | 1/12/2013 7:10:37 AM |
Haba, kundamu da mutum daya kuwai, ko itace damuwarku? Ya kamata mudamu da kammu ba dakan wadansuba.
Fati | 12/29/2012 2:57:23 PM |
Kyar uwa da zan baki shawara karkishiga daya fimiki
abubakar musa from gombe | 2/9/2013 9:42:02 PM |
assalamu alaikum dafatan anty na kina lafiya sunana abubakar gombe is my town nakai wata tara 9.month inaneman labarki bansamuba da inadashi muna waya saikika canja layi kuma nasan wlh makiyane sukadame ki lambar dama awajen abokinane nakarba sunansa auwalu klose ko zaki sanshi matsalan da akasamu yanayawan bawa mutane lambarki kuma nasan shima masoyinkine amma yawan bawa mutane lambarki shiyasa kika canja layi jama.a kutaimaken da lambar nafisa dan allah duk da maishi nagode ga lambar watanan 08104411616 sai anjima autyn mu. Nafisat abdullahi jos state
Hajjo | 3/17/2013 2:20:54 PM |
Kabane number nafisa abdullahi
Khalifa yaro nagari | 5/16/2013 11:08:37 PM |
Nafisa dan ki gaisar min da mai F.K.D sarki ali nuhu da kuma dan sa mai sunan abokinsa wato AHMAD ALINUHU,da kuma aunty na hadixa gabon
Khalifa yaro nagari | 5/16/2013 11:09:02 PM |
Nafisa dan ki gaisar min da mai F.K.D sarki ali nuhu da kuma dan sa mai sunan abokinsa wato AHMAD ALINUHU,da kuma aunty na hadixa gabon
IBRAHIM MALAM ALI RAHIMAHULLAHUTAALA | 11/30/2012 3:18:24 PM |
NAFISA ABUDULLAHI AURE NEYAKAMTADAKE
Idris ba'ba | 3/5/2013 1:51:22 PM |
Sadik ahmed hotoro kai jahili ne wlh kada kasake zagin aunty na nafisa abdullahi nine idris ba'ba daga adamawa state yola
jameela alhassan husaini | 4/2/2013 12:57:53 AM |
aslm nafisa wlh anacewa wainayi kamadake nikuma bangakamar danayi dakeba
Sadiq Ahmad hotoro | 12/12/2012 10:20:13 PM |
Gaskiy yan kauye duk sunyi yawa a wannan abun nidaga yauma nadaina reply kuma ita wacce kuke ribibi akanta bata san kunayiba kunata wahala akan yar duniya ai duk wata mace a film bata gari bace kunata bata lokaci akan wata banza
Abdullahi | 12/13/2012 11:07:50 PM |
Kaine banza dan baka damutunci matar dazan aura kake ciwa mutunci dan tafika tobakomai zanzo nasameka username 2go 08098886773 phone number08097489867
aaa | 1/14/2013 3:28:35 PM |
Barkadazuwa
Hussain | 3/27/2013 4:44:42 PM |
Yaushe tasandazamanka dan akuya
Munifah | 1/17/2013 6:19:43 AM |
Gsky kafada wlh suntsaya suna bata lkc su a aikin banxa da hofi
Mtsw | 1/27/2013 2:11:42 PM |
Mtsww aikin banza an tsaya bata lokaci ana wanni maganar aure,,,
Mutum | 1/27/2013 2:09:02 PM |
Hlllllllllllllllloooo . . . . .. ..:p
Hussain | 3/27/2013 4:42:05 PM |
Rashin wayewa shi yajanyo hakan'nafisa batayibane
Adam zango | 1/18/2013 7:55:32 AM |
Assa lamu alaikum zuwa ga kwarzon jarimi wada akafi sani da suna adam a zango bayan dubun gai suwa tare dafatan kana lafiya allah yasa haka ameen suma ameen daga mai kau narka wato halilu usman dake gari dabai jahar katsina allah kagara salati kagoga gashu gaban mu annabi ka annabi muhd (s.a.w) kahuta lafiya no 07062174763 ahuta lafiya.
Ahmadu Rabiu amd | 1/23/2013 3:43:56 AM |
Inason labari akan xango da'akace ankama xango
Sadik mai naira | 1/27/2013 9:31:22 AM |
Slm nafisa ya sanyi ya gari gaskiya kullum da sonki naki kwana nafisa gaskiya kina burge ni sosaima nafisa don Allah ina son number ki nikuma ga nawa kawata 08106542967 pls sai ki bani naki
Nasir | 2/24/2013 8:47:14 AM |
ALLAH .yaja kwana .mai gida .adam .a zango
Auwal | 2/18/2012 9:03:02 AM |
If you don't watch, we do and I am sure we outnumbered your own tribe.
Aminu | 6/12/2012 7:32:56 AM |
Nafisa kin yi rawangani a duniyan film ni ina supporters naki dari bisa dari
Salis | 8/11/2012 12:53:58 AM |
Yes
Abubakar sadiq | 8/30/2012 11:44:25 AM |
Nafisat tabbas kinyi rawar gani amma ga shawara dan Allah kiyi aure nine naki abubakar hotoro
Musa Ibrahim Gala | 9/4/2012 2:53:32 PM |
Bamu gaji da ganinta ba.
Ukasha abdussalam | 10/12/2012 2:19:02 PM |
Jima'a kuba nafisa sha wara tayi aure dan allah ku gaya mata akwai masu so
Ukasha abdussalam | 10/12/2012 10:52:28 PM |
Amma kam nafisa kina da masoya masoyan ki na kwari sune wa 'yan da ke baki shawarar kiyi aure sune masoyak4
Abdullahi idris ta'in | 11/29/2012 3:16:57 AM |
Nizan aureta karku damu kanku insha allah saboda ina masifar santa sosai username 2go 08098886773 phone number 08097489867
Abubakar ja'afar | 10/17/2012 5:20:11 AM |
Aslm nafisa kamar yadda naga wani yace dan allah kiyi aure hakane dan shi aure raya sunnah annabi ne.nine abubakar ja'afar 4rom kebbi.
Dauda muhammed | 2/18/2013 6:22:16 AM |
Nafisa wlh tallahi akanki ina iya rasa rayuwata wlh ina matukar sonki don alh kuma ina naiman number wayarki
Maryam | 3/15/2013 1:58:25 PM |
Yau she zata aureka
Aish | 4/23/2013 12:50:48 AM |
Haba jama'a kun dameta tayi aure tayi aure ai aure nufin Allah ne komai sonta da aure in Allah bai nufa ba ya zatayi kudai kuyi ta mata adu'a Allah ya bata nagari wannda yasan darajar dan adam. Bissalam
Jamilu Ibrahim | 10/20/2012 1:17:58 PM |
Dan Allah Anty nafisa kiyiha kori da harkar wasan hausa tunda kinyi rawar gani aduniya shawarata gani kaninki kiyi aure dan Allah anty nafisa daga masoyanki irin su Jamilu raise da umar cediyar yan gurasa da saifullahi Jakara kiyi hakuri da shawarar da mukabaki mu masoyanki kuma kannanki.
Abdullahi idris (hounrable ta.in g2) | 12/4/2012 3:33:31 AM |
Allah yasa nafisa ta aureni sabida ina masifar santa inban auretaba zan iya rasa rayuwata username 2go 08098886773 phone number 08097489867
Abdullahi idris (hounrable ta.in g2) | 12/4/2012 3:43:39 AM |
Allah yasa nafisa ta aureni sabida ina masifar santa inban auretaba zan iya rasa rayuwata username 2go 08098886773 phone number 08097489867
Abubakar Umar Lago | 2/1/2013 2:24:17 AM |
DAGA MASOYINKI ABUBAKAR GA SHAWAIRINA AKA KIYI AURE. Babba taurarowa ta Najeriya kiyi suna a duniya saran a lahira.kiyi aure domin ki samun lahira Allah yasa haka amen suma amen naki masoyinki Abubakar Umar Lago. Kuma inaso na samu lamba waya ki do Allah in har ki gane ga lambana 08081834990 ki kira do Allah na barki lafiya nane masoyinki Abubakar
Suna na ukasha abdussalam | 11/14/2012 1:59:39 AM |
'yan uwa na ina neman ku shawara nafisa nike son in aura mi kunka gani sha wara ce na neme ku ga number ta 08179524222 sai naji daga gare ku
Ukasha abdussalam | 9/9/2012 9:23:22 AM |
Nafisa dan allah ina son ki aiko min da numberr ki
Sadiq | 9/11/2012 1:17:42 PM |
Aikuwa kasha jira indai nafisace gaskiya baxata baka lambar taba
Adam | 9/27/2012 8:00:20 AM |
Allah ya bar masoya da masoyan nafisa kin yi mungana amma da allah kiyi aure
BANGIS | 10/3/2012 6:47:12 AM |
DAN ALLAH INAMAN TAIMAKONE
Musty d.d.s | 11/19/2012 2:09:51 PM |
Me zakai da lambarta
Manniru lwl daga kasar niger a jihar damagara | 10/30/2012 5:02:26 AM |
Ni dai badan komai nike so ta bani nombar taba dan muje damagaram da ita mushiga mjc ashawasa da fatan kinji nafisa gwanata
Surajo turaki | 12/3/2012 2:55:10 PM |
yes
Almeen khuraisheed | 12/4/2012 1:07:49 PM |
Hmm,a har kullum naga hoton fuskar nafisa on screen hankali yakan tashi,kuma nakan allah ya isah,akan wanda ya jata industrie na hausa fim,
Namadi sambo | 8/19/2012 11:44:17 PM |
Kaduna
Abubakar sadiq | 8/30/2012 11:39:17 AM |
Salam nafisat dafatan anyi sallah lafiya Allah yasa haka amin nafisa ina sonki sosai pls gv me yr phone number
Abubakar sadiq ho toro | 8/30/2012 11:51:32 AM |
Nafisa meyasa bazakiyi accept nawaba facebook kuma ina gaisheda auntyna hadiza gabon good bye my aunty nafisa dis my phone 08175278980
Murtala sabubakar | 11/7/2012 2:13:17 AM |
Allah yasamu chika da
Murtala. s.abubakar | 11/7/2012 2:26:46 AM |
Nafisa allah yasa kiyi amfani da wannan magana dayanuwana suka fada allah mudace
Jabeer abdullahi sahabi | 1/24/2013 5:12:11 AM |
Ya nafisa ya kano
Saifillahi jibrin kwanar jaba | 1/25/2013 10:08:16 PM |
Assalamu alaikum zuwa ga nafisa abdullahi to gaskiya kina matukar birgeni saboda a duk lokacin danake ganinki a film kina matukar nishadantar dani da wasu kalamai naki masu rikita hankali sannan a karshe ina mai baki shawara a duk lokacin da wani ya nemi aurenki me zai hana ki amince masa kuyi aure saboda da kin ga lokaci yana kurewa saboda kinga muddin baki yi aure ba har allah s.w.a ya dauki ranki to ranar tsayuwa sai allah ya tambaye ki ahuta lafiya daga saifillahi kwanar jaba
Nafisa | 4/7/2012 7:34:28 AM |
Labarin nafisa abd ullahi yar dirama nigeria
Maryam s mainah | 5/3/2012 2:17:58 AM |
Arayuwa ma'ai ka'isane har zakayi abu ayimagana saboda abunda zakayi asa ido shine abin alfahari.
Nasim | 8/24/2012 12:45:34 AM |
I nasoki banida mar samun lambar wayarki daga gareki sunana nasim zuwa ga kganata nafisa abdullahi wasslam
Ahmad Abubakar hotoro | 9/1/2012 2:22:13 PM |
Nafeesat dafarko dai kinriga kinsan sunana wlh nafeesat ni mai kaunarkine sosai kitai makawa xuciyata kibani phone number inji muryarki mai dadinji konasamu sauki acikin xuciya nafesat dis my phone 08175278980
Bello gwamen | 9/26/2012 7:00:09 AM |
Ahmad hotoro asezakamukenan kayi jahilci dakasa sonwanda batasan kanayiba amma allah yayayima kadinga addu,a yafi
Abubakar sadiq | 10/26/2012 8:14:50 AM |
Gaskiya film din dan marayan zaki yahadu gaisuwa ga nafisa abdullahi sadiq sani sadiq Ali nuhu dakuma rahama hassan ubangiji Allah yakara basira gaisuwa ga hazikin darakta Aminu saira nine naku abubakar sadiq hotoro
Manman labaran niger | 10/30/2012 4:19:17 PM |
Allha yabaki miji amin
Fatima A umar Torankawa | 12/10/2012 9:11:35 AM |
Nafisa Abdullah kinyi rawar gani amma naga wulakanci daji dakai bekamace musulmiba taki har kullum mesonki teemsy 4sure daga A.b.u xaria zaria ina karanta medicine luv u wv al ma hrt
Bello mhmd gwamen | 9/26/2012 9:20:42 AM |
Assalamu alaikun kunsuya kunamantawa da,albasa yakamat kudinga basushawara murinka ibada abinda za,afara tabayarmu akai dakuma sonmanzo s.a.w dakuma tsurun Allah s.w.t wannan shikadai ya isayafindamu ranargube dagakarshe inamakiran hadiza gabon dakirike ibada yakasance zuciyarki yafi fiskarki keu Ameeen dafatan zakigiyaramin kuskurena
Iliyas kabir tafoki | 1/28/2013 6:12:59 AM |
Zuwa ga yayata nafisa da hadiza gabon aduk yan fim din hausa bani da sama daku a mata danhaka nake mika gaisuwata gareku da fatan allah yasa mudace amin. Bayan nan kuma wannan sana.a dakuke tayimini dontana bani sha.awa don haka nake fata allah kawo lokacin da zanshiga harkar fim din hausa allah yakaimu amin daga nan don allah kutura mani gaisuwata ga mai f k d sai anjima
Ali nuhu | 5/14/2013 4:14:17 AM |
Kaduna state
Sulaiman | 9/21/2012 3:50:23 PM |
A
TASIU | 11/21/2012 3:45:19 PM |
YES
Fati | 12/29/2012 3:22:58 PM |
Mudai sai gabon
Ahmad | 9/11/2012 12:49:41 PM |
Kowa yasani hadiza gabon tafi nafisa abdullahi ga iya kalamai masu dadinji ga smile mai tafiya da zukatan mutane ga iya murmushi wannan duk sai hadiza gabon wace kuma nafisa aiko film nema kowa yafisan na hadiza gabon yarinya yar kwalisa gata beatiful gal kuma indai iya kalaman soyayyane wannan sai hadiza gabon
Deejer sk | 9/13/2012 12:13:53 PM |
A wurin ka gabon tafi Nafisa,mukan har abada.
Muhammed.sadiq | 11/3/2012 10:50:19 AM |
Jama a inalabarin maryam hiyyana
Haruna barnawa 13-01-2013.0148PM. | 1/13/2013 4:53:08 AM |
Karkake nafisat tafi gabon kyau da jama'a daga masoyinta username 2go 08026832796 -08170053774
Bello gwamen | 9/26/2012 7:12:27 AM |
Gabadai gabadai hadiza gabon magauta bazasuji kunyaba dukdacewa kebayar najiriyabace inamatokar kishinki sosai wlh ;( da anzganin abinda kecikin zuchiya danafitarmiki kingani amma hakan bazaiyiwoba Allah yasa inadarabun ganinki azahiri inasonki inason mai sunki Aminchi agareki gunata abar kaunata
Walali | 11/18/2012 12:34:45 AM |
Hadiza gabon tafi nafisa
Ibrahim hassan daya | 12/3/2012 2:31:35 AM |
Wacece hadiza gabon kuma ko dai yar maye, to karyane wlh wutsiyanrakumi yayi nesa da raba wlh
Fati | 12/29/2012 3:28:26 PM |
Wand girman kanta yayi yawa
Zaina ahmad | 1/29/2013 5:36:14 AM |
A gaskiya kowa da irin kyau da allah yimashi sai dai kace nawanan yafi nawanan
Zax | 12/27/2012 4:05:31 PM |
Ahame you must be insean to say that hadiza gabon is better than nafisa,pls i want you to prove it
Samir al-qasim | 2/18/2013 3:37:56 AM |
Wlh gabon tafi nafisa kyau nesa ba kusa ba.nafisa ai batada shapes kuma ita gwamiya ce.
Zax | 12/27/2012 4:09:47 PM |
Ahame can u tell me were is she fro
Samir al-qasim | 2/18/2013 3:41:04 AM |
She is 4rm Gabon. Pls check ur spellings
Murtala .s.abubakar | 11/7/2012 2:40:55 AM |
Keme yasabazakeba yar uwar ki shawara ba ko mata hakakoki kowa yarasa baki dakirki mayam from masoyin nafisa.
mama | 12/25/2012 2:53:56 AM |
kuna lafiya
Saddam | 8/4/2012 3:15:56 AM |
I need phone number nafisat abdullahi
Umaru | 9/28/2012 2:32:35 PM |
Number
Aysha | 10/11/2012 1:41:53 PM |
Gaskiya hadiza da nafisa sunyi
abdulkhareem .m. abdulkhareem | 8/16/2012 2:43:39 AM |
Ah nafisa agaskiya nakasance mai kaunarki azuciyata har ga allah bakarya,ke kanki kinsan so ne yake janzawa ko yajuye kiyayya kinsan ita kuwa kauna kuwa bata chanzawa ahalin wuya ko dadimuni ko kishiyarsa ba yaudara ko karya. kuma dan allah kar ki watsamin kasa a ido. Bayan haka nakasance mai kalon film dinki harma inbake bana kalla wlh, harma abokanaina suna mintsiwa da hayaniya. Dan allah ina bukatar lambar wayarki sakamakon wasu dalilaina da suka danganci siri tsakanina da ke, tsakanina da ke. Ina jiran amsa. Sai naji daga gareki sai anjima daga mai kaunarki akulum gida da waje ahalin lafiya ko babu wuya ko dadi ko dai dasauransu.DAGA MAI KAUNARKI AKO DA YAUSHE ABDULKHAREEM.08181388044
Sunana bashir funtua d/reme | 8/25/2012 5:21:24 AM |
Inakaunarki nafisa allah yabar mutare nagode
Amadu | 8/26/2012 9:50:30 AM |
Aminci agareki
Abubakar | 4/20/2013 7:42:11 AM |
Duk wanda yace nafisa Abdullahi tayi Aure to karya yake tananan batayi Aure ba.
Faisal J Ashilawy | 12/26/2012 11:46:57 AM |
Nine naki da Lmbr Nafisat.domin kwa a nakan gaisa da ita sosai.my life 2b
Tank0 | 2/10/2013 4:06:04 AM |
Pakcu
Salim | 2/18/2013 3:43:31 AM |
God forbid
Jamilu | 5/7/2013 2:58:34 AM |
Don allah faisal ka aikomin da lambar nafisa. Saboda inna kaunar ta. Daga 07063656741
Maryam zamfara | 12/20/2012 10:51:01 AM |
Agaskiya nafiya masoyankine ke cewakiyi aure domin mutuncim mace dakin auranta nagode.daga maryam danladi zamfara
Saif | 4/27/2013 5:37:24 AM |
Gaskiyane maryam allah yasa tadau shawarar da aka bata daga saifullahi a a z ningi bauchi
Abubakar Ahmad | 9/1/2012 2:42:15 PM |
Assalam zuwa gareku masu shirya fina.finan hausa daractoci da furodusoshi gawata shawara dan allah ku dinga tace fina finanku saboda wasu ba a tacewa kamar film din maza da mata gurinda rahama hassan take tsinewa maza gaskiya wannan baidaceba kiraga Ali gumzak dan Allah akiyayi gaba mai lambarya waya kamar haka 08175278980
Ukasha | 9/9/2012 9:07:46 AM |
Gai suwa
Sadiya Abdullahi B/kudu | 9/24/2012 4:21:27 AM |
Nafisat ina son duk wani shirye-shirye da ya kasance da ke acikin pls inason phone number naki don gaisa kawai.
SAMINU | 4/8/2012 2:24:32 PM |
INA FATAN ALLAH YA KARA BAKI KAIFIN BASIRA
Sani salisu | 9/23/2012 12:55:11 AM |
Kaidan uwana musilmi kaso kuma kaso manzon Allah bamutumba haba kudin bai yana san mutum sama dakowa
Rebecca | 5/3/2012 7:55:49 AM |
U jst thnk about ur own language daz y u hate hausa but go and ask d history of elders of hausanans
Abubakar ahmad | 9/10/2012 2:52:53 PM |
Agaskiya nafeesat dake da hadiza gabon kuna matukar burgeni a finafinanku gaku da kalami mai dadi to mu saidai muce Allah yakara basira ameen kuma Allah yakawowa kowacce a cikinku miji na gari nafesat koke ko hadiza gabon wata acikinku tabani phone number dis my phone 08175278980 Allah yasa mudace kuma muma Allah yasa mu shiga wannan harkar ameen
Abdulsalam | 9/12/2012 11:35:43 PM |
Slm nafisat gaskia kina birgeni soasai yanayin yadda naga kinayi film dinki ba.abindaxanche saidai nache allah yakareki daga sharin masharranta
Yusuf | 6/30/2012 3:07:30 PM |
Ina fatar kinna cikin koshin lafiya allah kasahaka amin
Rabiu bukar dan barno | 8/3/2012 5:02:19 PM |
Allah yakareminke nafisa amin
yusuf dangari | 7/9/2012 2:43:26 PM |
allh ya tabbatar miki da bukatunki na alkairi
abdurrahman umar | 2/9/2013 2:54:23 PM |
dan darajan alh da manzon sa kibamu lambar ki gatawa 08169589999
my is bin mohammed sabbodi | 2/14/2013 10:55:38 PM |
washing tana bada baiwane kai kodama baiwane baikamata kai hakba ke kuma nafisa kisani lokaci bakone masamman taku tamatan layi if you no what a m say see u at
hamza umar | 7/27/2012 11:27:46 AM |
oh nidai har kullum hausa film yana birgeni,kuma ina kaunar duk acteries din hausa kuma ina fatan inyi ilimi mai tarin yawa kamar ali nuhu,sannan nima na fidda sirrin dake xuciyata.
Idiris | 8/1/2012 2:09:19 AM |
As salamu alekum nafisa abdullahi neni idiris daga mai duguri ina san ki feye dakai na
A zango | 11/3/2012 11:02:34 AM |
Jama a gatam baya zanyi dun allah akar bamini tam bayana
Mustapha special bamatsala | 2/14/2013 8:12:26 AM |
Salam,yake hauwa cooler ina son ki turo mini lambarki.from mustapha special bamatsala town kano state.08037882277
Hauwacooler | 9/23/2012 12:11:52 AM |
Shawa gamai sun number din nafisa yaje yasamaita yafi
Tela goni | 10/1/2012 5:46:40 PM |
Fannami
Muri sa,ad | 11/21/2012 1:43:56 AM |
Gaskiya nafisa kina burge adukkan film daki.allah ya kareki daga sharin mahassada.da makiya.nafisa kin wuce yadda basa xato.kuma kin musu nisa baxasu tarar dakeba.allah ya baki miji nagari nafisa..
Sadiq Ahmad hotoro | 12/12/2012 10:12:49 PM |
Gaskiya yan kauye duk sunzo sun cika wannan abun nidaga yauma nadaina reply kuma ita wacce kuke ribibi akanta bata sanma kuna yiba kunata wahalar banza akan wata yar duniya yar film ai yawancin matan film duk babu nagari amma kunata bata lokacinku akan wata banza mtws hauka
Aisha | 12/16/2012 1:56:59 PM |
Maiduguri
hasaidma | 12/30/2012 9:43:47 AM |
ina bukatar lamber wayan nafisa abdullahi amasaiye masoiyanki da kuma kauna da nake meci adon lokaci da magake a film.ke ta macene ke tura min
yayannan | 2/2/2013 1:30:02 AM |
nafisa.yargirmankaice.kumanntada.ita.banza
hasaidma edurance | 12/30/2012 1:18:41 PM |
ina faricike inda zatsamu lamber wayan nafisa abdullahi.
Mohammad | 1/2/2013 1:16:07 AM |
Assalamu alaikum!Nafisah.agaskiya nayi matikar jin dadi ganin kece anan,kuma wallahi kinyi matikar burgeni aflim dinki, na dan almajiri,agaskiya dan almajiri ya wahalar dake, sai dai kach. Ban ga na biyunsaba!ko kina auransa?kuma ki mikamini gaisuwata ga musulmin nigeria gaba deyansu,bye
Mohammad | 1/2/2013 1:21:53 AM |
Berde min ha weli, demie yima ha doh,hinnan leyol to gol woni fat.
Nafiu abdullahi | 1/2/2013 2:48:06 AM |
Aslmu alkm!! I may lyk 2 use dis opportunity 2 sent my comment with de hopeful dat dis may reach Allah yasa haka amin! All Wat i ve 2 tel u is already been said by the others my advise is dat pls dont ignored ur supporters nd lovely frnds nd pls wd always 2 connect wit u Nafisat!! But u found it difficult due to the lack of ur phone number nd u dont connect in facebook why? Pls if it can b possible i need ur Nafisat!! Pls, pls, nd pls!!! ALLAH YASA KIN FAHIMCE NI AMIn yakuma baki ikon taimaka min da numberki. Ga nawa number:
1. 08027644338
2. 08172622963
Nafiu abdullahi | 1/2/2013 3:16:54 AM |
Aslmu alkm: Nafisat we re so eager 2 possess ur phone number in order 2 conct wit u but it is inpossible 4 us. I dont know why? But according 2 my own understanding it is due 2 the rate of activities are 2 conjected 4 u but pls Nafisat!! Try ur best 2 help me nd 2 make me happiness all the tym bcos having ur number in me is like having my full happiness. consider my comment pls Nafisat. HERE is my phone number:
1. 08027644338
2. 08172622963
A huta lfy Allah Yabaki ikon cika min buqatana amin summa amin.
Alkasim j.muhammad | 2/5/2013 5:52:29 PM |
DUK abinda za kiyi hausa-hausa banda nigerian film, shawarata gareki,yar ABDULLAHI
Maruzzy | 3/4/2013 8:36:52 AM |
Hausa gals nd ibo gals who fine pass
Suleiman | 3/7/2013 10:41:41 AM |
I like hausa film.
Sagir | 3/16/2013 4:13:29 PM |
I want to joint hausa film becuse hausa film is the best film i like in my life
Sagir | 3/16/2013 4:15:09 PM |
I want to joint hausa film becuse hausa film is the best film i like in my life
Salman | 5/1/2013 7:08:23 AM |
Inna son akoyamin yadda ake soyayya
Tick | 2/18/2012 2:08:08 AMI intend to read the whole gist. But in line4 I saw kennywood , so in Nigeria film industry is having another body or entity called kennywood. So they is nollywood and kennywood, it will be more understandable if they should called it hausawood
Reply this thread
Auwal | 2/18/2012 9:00:29 AM |
You guys can never change. You don't see any good in anything that comes from the north. They have the liberty to call it any name they so desire.
Miss | 6/2/2012 7:51:22 AM |
Gaskynka auwal, dey never appreciate anythng 4rm north bt let me tel u 1thng, we r far far beyond ur xpectation. U r jst jeaoulous abt our natural beaty nd also talent, nd also jeaoulos cox we kip our tradition in contact. Aje can a kare da aron aladun wasu. Oho dai komai kukayi bxa ku yi kyauba.
Ibrahim nuhu | 7/20/2012 10:43:40 AM |
Menh i like this black beauty hausa atress she luke gorgeous i like her i am 1 of her best fan may Allah help u in wat ever u are doing take kia
Shiet | 7/25/2012 1:00:39 AM |
guy its so annoyin dat yet u dnt realise English is not ur Mother's tongue rather means of communication 2 ur country,besides u r not proub of ur own tribe!am proud of Hausa nd never claim on any tribe 4 better 4 worse
Hon Idris .A. | 8/16/2012 10:30:02 PM |
Aslm gasuwa zowa ga mai suna babana adamu zaugo wanna wasika daga masoyi ka idris a inna matokai soka da wakukika na hausa da fina fina ka tobana ika hanuda ka da nafisa abdullahi a na datkkai ta sai wa tarana inna fito
Asheeru abdullahi | 12/22/2012 2:29:47 PM |
Gabade gabade sarauniyar "yanmata;hadiza gabon kinyi naki kinyi na mai'karamin karfi,munsani rashin sani yasa suke hadaki da nafisa amma ai'babba sai'babba mudai gayyatan daurin aure kawai muke sauraro kihuta lafiya my sweet muuuuuuuuuu.
abubakar yusuf | 1/27/2013 5:19:09 PM |
of cours as u said is better 2 called it cannywood rather than hausafilm bt we nigeran people or i said others people is better 4 them 2 called it hausafilm cox it's so simple 4 them 2 called.
Mrs Akudo | 2/18/2012 2:19:14 AMthis wood & dat wood, haba! must it be wood? una go still name another one firewood... Oh I see why ndi hausa name dem own kannywood,na coz say dem dey like sugar cane wella.
Reply this thread
Bamenda | 2/18/2012 3:09:06 AMblack beauty,maintian your colour my dear don't distroy it with creme like most of your colleaques
Reply this thread
Sheidu abdullahi | 2/18/2012 2:25:37 PM |
Ok
Nafi!! Abd!! | 11/28/2012 5:32:02 AM |
Gaisuwa namu samman gaduk masoyana inakara gudiya gaduk masu bani shawaran aure ailu kaci akejira yayi indun aure aidulene inyishe kuma masu son NMB gatanan kamarhaka 08188394667 is ok I ike u frinds and sister bye bye
Shafiu2101 | 11/29/2012 7:53:06 AM |
Wlh wlh narantseda Allah duk wanda yabada Nmb kowaddata bada Nmb tace akirata ita nafisa netoduk ubanda yakirata yaboni kunji inkunne yaji aijiki yatsira kuma duk mesun karin bayani saiya dubeni acikin 2go mai usename kamarhaka. Shafiu2101 saikayi add dina niko xanyi acept dinka saikaji karin bayani dakyeu
Bashir nuhu | 6/9/2012 8:27:37 AM |
Wai shin hajiya nafisat naji anata raderaden cewa wai kinrasu wai dagaskene
Ibrahim toure | 6/26/2012 12:43:10 AM |
Allah yataimaki nafisa yakuma karamata basira
yarzurmi | 7/13/2012 2:37:52 PM |
shin dagaskene malama nafisa kinyi accident
Fatima | 8/12/2012 2:06:05 AM |
Yobe
Zara | 2/16/2013 12:33:54 AM |
Malama fatima kintasy lfy
Hon. Tanimu garba karanbana | 3/6/2013 3:10:52 PM |
Slm masoyana masu kallön fina finai da masu aiwatarwa.gaisuwata zuwa ga mamana Nafisa 4life Allah yakara miki fahimta yakara mana baki daya
Ukasha abdussalam | 9/9/2012 3:04:21 AM |
Nafisa ina gai suwa 08179524222
abdul | 10/12/2012 7:42:28 AM |
allah yabaki lafiya yarsarki
Anass b malik naijar | 11/5/2012 1:32:33 AM |
Amincin allah yatabbata agareki yar uwata nidai saboda kawnar da nakemiki har munyifada da wani akanki inbadan allah nakarewaba da wani yarasaransa amma dan allah kibani lambarki gatawa 08171711804
yarzurmi | 7/13/2012 2:38:12 PM |
shin dagaskene malama nafisa kinyi accident
yarzurmi | 7/13/2012 2:38:19 PM |
shin dagaskene malama nafisa kinyi accident
yarzurmi | 7/13/2012 2:52:41 PM |
gud bye
yarzurmi | 7/13/2012 2:54:01 PM |
see u later
Shapson | 11/5/2012 5:43:46 AM |
Inamika gaisuwana ga sarauniyar walakanci meyasa baki reply dun Allah nafisa
Asma'u | 6/19/2012 10:47:50 AM |
Yes dat is true
ibrahimfinisher | 7/18/2012 4:26:11 PM |
Gaisuwa maiyawa da fatan kina lafiya allah yasa haka amin ina fatan allah ya kara maki kaifin basira ina daya daga cikin masoyanki na gaski allah ya barmu tare amin....
Ashfal | 7/28/2012 9:48:15 AM |
I realy lv u nafisa-safina,i hope u wl maintn ur black beauty
Ibn Abdul | 9/25/2012 1:04:55 AM |
i luv ur style nafisat nd hadiza so i will continue praying 4 u plz i nid ur phone number dis min 08170181802
nuru musa | 10/21/2012 2:46:40 PM |
aslm,lalle ne kisan akwai babban aiki a gaban ki,wato shine aure a raya sunnah annabi mohammed (s a w).daga masoyyiki nuru musa daga adamawa
B H Danjuma | 2/18/2012 11:18:11 AMPls is d swt girl married if yes 2 who? N when?
Reply this thread
Nafisa abdullahi | 4/17/2012 12:34:04 PM |
Wayarta
Aysha nasidi | 7/8/2012 10:46:15 AM |
Pls,ineed ur phone no?cos i like u
Aysha nasidi | 7/8/2012 10:53:26 AM |
I need ur phone no
Hadiza abdulkadir | 8/21/2012 8:44:26 AM |
Malama nafisa ina son number wayanki dan allah ki toro mani
Abdulladif | 9/17/2012 5:16:50 PM |
Nafisa
Aisha sa.ed | 7/26/2012 10:06:38 AM |
Nafeesah gaskiya kina burgeni ina matukar son finafinanki
Aisha nasidi | 8/6/2012 7:39:57 AM |
Plz i need ur phone number,cos i lyk u
AISHA NASIDI | 8/6/2012 7:42:32 AM |
PLZ I NEED UR PHONE NUMBER,COS I LYK U.
Aysha nasidi | 7/8/2012 10:47:41 AM |
Pls,ineed ur phone no?cos i like u
Badamasi salihu | 4/29/2012 2:25:08 PM |
Nafisat abdullah
Abubakar Abdullahi (Inbiye). | 2/23/2012 3:30:42 AMGud aft noon.May almighty Allah protect u & ur generation & testify wit dem & aljana firdausi 2 b coming a abode.Amen!!!
Reply this thread
Furyad lawal tilde | 6/5/2012 5:06:52 AM |
Hi! nafy hw u,i hope ur 5n,i usually enjoy watchn ur movies
Umar | 6/10/2012 5:17:38 AM |
Wa
Ummar | 8/14/2012 10:07:57 AM |
nafisa ummar ! see why no luv
Haka | 9/19/2012 12:09:23 AM |
Assalam w.for those that are writing ALLAH name with smal letter
ukasha abdussalam | 12/26/2012 12:53:15 PM |
Abukkaina matata nafisa na gaishe ku tace in gaidaku gabadayan ku nina ukasha na nafisa ga number ta mi son kirana shiyimin murna 07030731256 nagode sai najiku
sadi | 12/30/2012 1:38:42 PM |
may almighty allah rewrd u 4 such prayer.send me nafisa number
Rabi'atu abbas | 4/3/2013 12:54:15 AM |
Community development
farouk umar skk | 2/24/2012 5:50:54 PMnafisa abdullahi sai watarana ilove d six dat join 2gaiher and form ur name nafisa from d filn wached i fill i like possible 2 ihings from u first 2 see u practically secondly 2 here ur voice again. Ihank u
Reply this thread
Xynab | 8/4/2012 5:13:11 AM |
Wlh am so obssesed abt u.i am so much attached 2 ur movie u ar xtremely gud,1 in a million tyms ina matukar so kin plz i nid ur numba.ramadan kar33m
farouk umar s k k | 2/24/2012 6:08:16 PMnafisa i love u since from d six alphabate dat join 2gaiher and fornm ur fine name from ihere i more confidence 2 reguest 2 acguare 2 special ihings from u first 2 see u practically secondly 2 here ur voice again .good byd i love you
Reply this thread
sharif | 2/24/2012 6:13:12 PM |
i love u all
Yusuf adamu | 4/24/2012 4:13:53 PM |
I love nafisa adullahi
Junaidusg | 6/14/2012 11:01:57 AM |
K
ZAMTED ALIYU HUSSAINI | 6/29/2012 2:01:06 AM |
Hassada ga mai rabo takice NAFISAT ABDULLAH Allah ya kara tsare minke daga sherin mugun mutun damugun aljani yakara baki kaifin basira Ameen Ina bukatar phone number naki
Idris pilot moh'd | 2/26/2012 2:40:11 PMAssalamu alaikum agaskiya nafisa kina mutikar birgeni amman dan allah karki bata rawarki da tsalle
Reply this thread
Muh'd nura | 6/4/2012 1:51:24 PM |
Ass. Nafisat anadade ina sonki amma babu hanyar dazanyi na sanar dake saboda kina birgeni ako da yaushe naga photonki sai naji dadi
My number 08135888805 | 12/24/2012 1:48:31 PM |
Haba kaman matasunkare yarinya daya tadagawa mutane hankali
Muhseen | 1/18/2013 4:29:02 AM |
Koh
From kano state | 9/11/2012 1:29:33 PM |
Kwayi kugama nafisa dai bata sanma kunayiba kuyi rawarku kuyi tsallenku atoh.
Gaddafi garba kabo | 9/16/2012 12:14:16 AM |
Wannan gaskiya ne ni banga amfanin kudin damu wa da ita ba tunda tunda xar wulakancice pls leave it a lone!!!
Tukur | 1/8/2013 10:19:50 PM |
Aa
Ze | 1/27/2013 2:42:22 AM |
Dan allah jama'a kudaina zaginta mai tamuka bakeu
Aisha s mai-lafiya | 9/13/2012 9:13:17 AM |
Agaskiya nafisa kina bugeni badan komai ba sai dn iyatakunki dakakayi domn dk diya mace mai taku to wani danamuji bai isa yarainata ba dan hakanake karajan ra'ayinki da kikiyaye yin hakan nagode
08188394667 | 12/24/2012 4:01:30 AM |
Masoyan gatanan
Daga Adam Nuhu zabuwa | 2/23/2013 3:56:52 PM |
Amma nadade ina mutuwa kaunarki Allah mallakaminke aminnnn!
Yahaya zizou | 2/27/2012 2:07:50 PMLuv her or hate her, its impossible not admire her talent
Reply this thread
Khalid | 6/14/2012 12:26:35 PM |
Nafisainasonki
Abdulrahaman | 2/28/2012 4:39:37 AMPls Nafisa are you a sister of Dan Auta?
Reply this thread
Ibrahim danga (coins) | 5/7/2012 6:53:44 AM |
No no no she has no relationship with dan auta is just a business dat make dem no each oder
Zainul'abideen bauchi. | 6/5/2012 3:01:08 PM |
Assalm dafatan nafisat tana lafiya wai naji ana taraderadin wai tarasu wai shin dagaskene abin?
Abubakar ahmad hotoro | 8/31/2012 9:56:42 AM |
Sallama agareki nafisat wai dagaske ne Adam a zango yana soyayya da aljana?? Allah yakara mana lafiya baki daya
Firdausi | 6/5/2012 5:09:34 AM |
No she is not
Ibrahim sani | 6/6/2012 12:49:40 AM |
Nafisa abdullahi allah yikara miki lafiya
Yunusa | 7/5/2012 1:49:25 PM |
Picture
Sai Watarana | 11/18/2012 3:32:57 PM |
Bashir
Abdulrashid Adamawa | 11/27/2012 1:33:38 PM |
Sallama agareki nafisat bakibamu amsaba Adam A zango
Ahmed fadila | 7/22/2012 11:53:32 AM |
I dont think so cox dan auta is more older dan nafisah so y calling him dan auta, pls try and be covern yr hair it is too exposed
Rufa'i Auwal gurjiya sarki | 2/28/2012 7:34:32 AMA beautiful skin it can naver change hajiya nafisa.allah yabaki kawai kigode mar babu saran wani abu dayayi saura.ga kyau ga kwalliya ga ilimi ga farin jini haba kin hada da yawa nafisa.
Reply this thread
bashari sima | 11/9/2012 3:11:26 PM |
nafisa keyiman walahi
Usman gwarzon garki | 12/1/2012 6:28:21 AM |
Mudai hajiya nafisa saidai muce kowa yabi wanda kuma baibiba to anbiya masa tundadewa Allah ya kara miki lafiya wassalam
ayyshert yobe | 2/8/2013 6:05:23 AM |
assalam hjiya nafisah da fatn kna lpya?nafesat dn allah ina rokonkida kbn phone bmbr naki sbd ina sn muyi wta muhmmiyr xnce da ke.
Ibrahim abekuta | 2/14/2013 8:17:33 AM |
Wai nafisa nan kaunar uwarkuche
Haruna I. B. Danja | 2/28/2012 1:08:45 PMAminci ya tabbata agareki ya wacce nafi kauna kyawun surarki da iliminki ke burgeni, jan hankalina nake kaunarki amma bansan yadda zan samu no. Kiba, ki taimakeni da Allah 'yar uwa.
Reply this thread
Aysher yaro | 3/4/2012 5:47:09 AM |
I luv ur style gal
Zanna | 6/25/2012 2:20:33 PM |
Nafisa
Gsfawa | 7/1/2012 12:09:22 AM |
Ilv every time n f s'got helf
Abubakar gudi | 5/3/2013 3:54:04 PM |
Ina jin dadin fim dinta badon komai ba saboda irin kalaman ta
Bichi | 3/6/2012 8:16:35 AMPls, pear Allah where ever you are.
Reply this thread
nafisa | 10/21/2012 3:21:47 PM |
yes!,dis one is advse to all muslem brother nd sister in islam,why are we ar wrongly our self in to bad life,nafisa it is tym for marrid !?
muhammad sani sale sadiya | 3/8/2012 9:43:39 AMdafatan kina nafiya ya yar uwata nafisat ina mai meki fatan alhire a rayuwan ki allah ya baki abinda kike so duniya da lahira
Reply this thread
Yusuf yash | 3/8/2012 4:26:32 PM |
Nafina nakasance mai sanki ma kaunar akoni lokaci dan haka ina fatan allah yahada mudake
ashiru inuwa | 4/29/2012 6:12:42 AM |
allah yakaramiki lafiya
jameela alhassan tsalhat | 4/2/2013 1:14:58 AM |
gaisuwa ga masoya nafisat 08062270214
AHMAD HAMZA BAUCHI | 3/13/2012 4:33:27 PMA BEAUTIFUL THING HAPPENED 2 BEAUIFUL FACE WITH HEART IN BEAUTIFUL WAY I PRAY THAT THIS BEAUTIFUL DAY SHALL ADD MORE BEAUTY 2 UR FACE .!!!!!!!!!!
Reply this thread
MUSA LAWAN MILK | 3/15/2012 6:07:35 PMAlhamdu lillahi ni kan yau buri na cika tunda allah ya hadani da hanyar da xan sadar da gaisuwa ta ga abar kauna ta wanda na makance wajen sonta daga karshe nafisa dan allah BE WITH ME MUSA MILK
Reply this thread
Hassan awaisu abdullahi | 7/21/2012 6:57:56 AM |
Assalamu alaiki bayan milliyoyin gaisuwa maiyawa tare da fatan kina lafiya allah yasa haka ameen na dade ina supporting dinki dan dan haka dan allah yaya za ai naganki koda a mafarki dan nasan duk duniyar nan koda bayan ba raina baza a taba samun mai supporting dinki tamkarniba domin kuwa nai alkawarin indai matata ta haihu indai mace aka haifa asa mata suna nafisa ko bayan ba raina wslm sai anjima
Siliane | 3/18/2012 2:51:37 AMIt's always nice to look at my Admin panel and see shentoimg new you've posted. Cause I know that means you're working hard for us. I still can't believe you're doing that all by yourself. Anyway, looks good! Great feature. Very useful. And of course a mobile version would be useful us! Whether it's an app or a mobile version of each webpage. As of now, on my iPhone, it's difficult to do pretty much anything. It's a little easier on my iPad but not by much. So, in short, yes! Glad you're giving that some consideration.Also, when v3 is released, will we be able to move or remove the board title, description, and moderator list at the top of the page? Say to below the threads like a mini infocenter or whatever? How much would I have to pay to get Chris or Ben to code that for me? Haha. XD
Reply this thread
maikudi | 3/23/2012 9:54:25 AMi am very happy of havin a chance to write my good feelin, to the person which i ve cocern for. all i ve to say here is that,my favouride actress is NAFISA ABDULLAHI and my regard to her,i like the way u act.i appreciated it very much.i watch ur films the most among the other,u re my best actress.thanks for acceptin my comment.MY FULL NAME IS MAIKUD ABUBAKAR.I
Reply this thread
Usainah | 6/7/2012 10:38:41 AM |
Slm ina mika gaisuwata ga nafisa
Yahaya ibrahim | 11/28/2012 12:00:20 AM |
Someone that he's not even match your class interms of educational level please dont let devil rule your heart but, i did'nt say you should underate men because they are stil ahead of you . Ilove you.
Nur dodo | 6/7/2012 10:40:50 AM |
Ina mika gaisu ga nafisa
Hassan awaisu abdullahi tudun wada | 7/21/2012 7:09:28 AM |
Ya allah. ya allah. ya allah. Kaimin arzikin da zan iya tunkarar nafisa abdullahi da aure
Abdullahi usman | 7/13/2012 10:38:13 PM |
Assallamu alaikum ya zoben zinarin zuciyata mai tafiya da jinin jikina ina ma zakizama madara in xama sugar muhadu a copin shayin soyayya wlh nafisa tunda naganki a film din sai watarana har yanxu bantaba son wata mace a duniya inba keba dan Allah inaso kiduba halin da nake ciki kituro mun da numban ki mana,daga karshe Allah ya tsareki daga sharrin masu sharri mutun da aljani da dukkan sauran halittu bisallam.
Abdullahi idris (hounrable ta'in g2) | 12/4/2012 10:45:10 AM |
Nafisa nagode sosai dana bugamiki waya kika karbeni hannu bibbiyu kinbirgeni sosai nan bada dadewaba zan karakinranki kozuciyata zatai sanyi bissalam kihuta lafiya username 2go 08098886773 phone number 08097489867
Nur dodo | 3/23/2012 4:45:18 PMAslm alaikum hop kina lafia?naji dadin wannan fili dazan mika gaisuwata gareki saboda kina cikin masu birgeni a film,bt nafisa akwai mutane dayawa sunkai dari biyu dasukeman maganar wai dan allah ni yar,uwarkice wai saboda kamarmu tayi yawa dake,ga number dina ki kirani dan mugaisa kuma kiga carbon copy dinki azahiri kamar yanda ake fada,bye saina jiki,ga number din 08066801636
Reply this thread
Usman musa sugum | 8/30/2012 1:23:40 PM |
Ass Nafisa inamai bakishawarar kiyi aure shiya fimiki kyau dan karki komaga allah ba miji.
Sadiq Abdullahi (Inbiye) | 3/25/2012 6:08:21 AMI am sadiq Abdullahi my regardly u and d rest, bye!
Reply this thread
muhd Anas | 4/1/2012 12:12:25 AMSince the day i see you in sai wata rana, i felt in love of you and my dream always is to see you in reality.
Reply this thread
Ibrahin daga jos | 9/7/2012 2:01:06 PM |
May the peace and blessing of majesty Allah be upon u nafisat Abdullahi hw ar u hw wax ur evening here is my phone number 08100218855
Fahad haruna | 4/2/2012 4:54:14 AMTau a'gaskiya ina mik'a godiya ta ga allah(SWA) da yarbani ikon rubuta wannan sak'o mai muhimmanci zuwa ga yar wasar film inmu na hausa wato "NAFISA ABDULLAHI" tau agaskiya nayimiki murnar award inda aka baki as the best actresr kuma ina k'ara advising inki that you should keep it up!!!
Reply this thread
Mallam | 10/22/2012 4:16:57 PM |
Kamar wanda aka nunawa manzo Allah(saw)
Haweey | 12/25/2012 6:26:39 PM |
who tuld u dat nfs was gvn awrd,u bttr check ur magazine well.
Lawan adamu | 3/13/2013 11:46:20 AM |
Agaskia ni nawa gwanayen suna da yawa
akwai Nazifi asnanic da ali nuhu da adam a xango fatan alheri a gareku
Sadiq Abdullahi (Barnawa) | 4/4/2012 5:31:27 AMSalam. I hopeness u are fine & ok,now? May almgt Allah protect all of u. Amen!!!
Reply this thread
HARUN SHU AIBU BARNAWA BUNKURE L G KANO | 12/12/2012 7:48:09 AM |
ZUWA GA MASOYIYA NA NAFISA ABDULLAHI DA KUMA STAR ADAM A ZANGO INA MIKA GAISUWA ILAHIRIN MASU DUBA FACEBOOK DA MASOYAN ANNABI MUHD (S.A.W).DAGA HARUNA BARNAWA 08170053774 -080268327961
Hussaina | 4/5/2012 2:07:23 AMNafisa, i really appreciat de way u act pls more effort.never involved ur self in any scandal or bad thing bcos of money, like dis ur colleques zainab indomie,de issue of going 2 nollywood pls cansel it.i dn't think it will fit u nd reme mber u are a muslim girl nd dn't think ALI NUHU is doing de right thing.
Reply this thread
Hassan awaisu abdullahi | 7/21/2012 7:22:45 AM |
Ass tunda nake aduniya bantaba jin ina kaunar wata azuciyata fiye da keba saidai narasa ta hanyar da zanganki dan inda kinsan irin kaunar da nake miki to da duk yadda xa ai saikin xo kin nemeni ko da a china nake da xama
Ahmed abba | 8/8/2012 9:44:54 AM |
Pls dont involve your self in any kind of thing that will ternish ur image stay bless
Ikilima sani | 1/6/2013 6:28:20 AM |
You are right husaina thank you 4 that
Musa | 2/18/2013 3:59:07 AM |
U are sick
Hussaina | 4/5/2012 2:08:13 AMNafisa, i really appreciat de way u act pls more effort.never involved ur self in any scandal or bad thing bcos of money, like dis ur colleques zainab indomie,de issue of going 2 nollywood pls cansel it.i dn't think it will fit u nd reme mber u are a muslim girl nd dn't think ALI NUHU is doing de right thing.
Reply this thread
Maryam ameenu | 4/8/2012 8:44:24 AMNafisa abdullah my best actss hw are u n loves?wht abt ur studies i wish all d best in life.and please dnt chg ur lifestyle cntineu 2 b gentle d way u're plz.and is it true dat u're in luv wit zango?ned ur reply plz bye tak care
Reply this thread
Bilkisu maikano | 4/30/2012 10:44:38 AM |
Dan allah nafisa da gaske kunyi soyayya da zango?
Fateema | 7/2/2012 12:56:39 PM |
Nafisa abdulahi is she in luv wit adam zango
Ashfal | 7/28/2012 10:07:42 AM |
Afternon dia,naji an ce kunye accdnt da zango shin dagaske hakane,ina taya ki murya da irin nasaran da kike samuwa a rayuwa.pls sis na da gaske ne zango yana sonki,pls i ned ur reply urgently
MAINA | 4/9/2012 6:23:09 AMNAFISA Allah ya raba ki da sharrin makiya Allah ya kulamin da ke {Dan Allah ki taimaka min ko so daya in ji muryan ki} 07036591710
Reply this thread
Shamsudden mai nasra | 1/21/2013 12:17:19 PM |
Agaskiya inada bukatar ganinki koda ace ta hotone kokuma naji muryanki koda kadan ne
Nazeerah muhammad | 4/9/2012 12:03:08 PMNafisa ina sonki kuma bana kallon kowa inbana ke da adam a zango dan allah nafisa ina so ki zama kawata dan allah ga number ta ki kira mugaisa 08108832391
Reply this thread
Zaynab b. Idrees kd. | 4/10/2012 6:01:22 AMHm nafi kawa! Many comments on ur effort, ur good nd moral attitudes. Hmmm u r really a star.i tell u. Nd i luv u sooo mch. Pls be my bros date knji swt pal dna. Ina snki wlh dayawa. Da badin badinba! da na bki 4n numberna amma ina xoro inyi wahala.hm kawai kawa i luv u nd ur styl 4rm d buttum ov mah hrt. Nd ur enemies shld go 2 hell!damn dem.
Reply this thread
Nafi! Abdl! | 4/10/2012 6:24:38 AMGodiya dayawa gareku masoyana.ALLAH ya brmu tare daku ameen!nima ina sonku 4rm d buttum of my hrt. U made my star rock. Tnx alot:-):-|!
Reply this thread
Aliyu Ibrahim Mohd (are~lee~you) | 5/5/2012 4:40:51 PM |
A gaskiya nafisa ina matukar kaunar kasancewa tare da film din da kika kasance a ciki, ba don komai ba sai don sunanki kansa intuna da sunan mahaifiyata ta kuma dadin dadawa ma kina da.........!!!
Ashfal | 7/28/2012 10:12:43 AM |
Slm 'yar uwa hope u ar fn pls ina son muye xumucn gaisuwa da ki pls i ned ur phne number
Sani | 2/18/2013 4:02:46 AM |
Maimakon nana fatima yar manxon allah (s.a.w) taxama role model dinki,sai wata banxa daqiqiya..allah ya sawake
Maijiddha Thanee Tha,eed | 10/31/2012 5:08:33 PM |
Dan Allah da gaske ne Nafisa ce tayi wannan reply to her fans?dan naji ance bata reply whatsoever!! gani daya daga fans nata dan wlh ina axabar kaunarta,sai dai kash!! ina fatan tasan mai santa.kuma bari nayi trying luck dina may be na dace.Dan Allah Napisa agajeni da number ki,ko na kasance daga cikin masu karyata jita-jitar wai bakya bada number.pls dis my number 08172732117.Allah ya kare min ke.
Nafi! Abdl! | 11/5/2012 5:58:40 AM |
Ina mikagai suwana gadukkan masoyana kuma yadda kuke sona haka kuma Allah yabaku kuma masusonku kuma maisun number wayana yarubuto nashi ingani
Salimu | 2/13/2013 11:38:46 AM |
Daga masoyinki salimu ina fatan alheri ga nafisa kuma inason kibani numbarki ga tawa 070307051 dag116m7alh mas
Abbas | 2/18/2013 4:05:55 AM |
Maqaryaciya kawai an fada miki mu jahilai ne? Waya fada miki nerfi tanada lokacinku(fans dinta)?
Jamilu adamu kano | 5/7/2013 1:38:53 PM |
Don girman allah ki aikomin da lambar wayar ki. Saboda ni mai kaunar ki ne . Daga 07063656741
Ummi | 4/10/2012 11:51:33 AMAsl nafisat yaya kike yaya harkoki ina fatan komai, yana tafiya daidai, daga mai kaunarki ummi
Reply this thread
Sanusi b garba | 5/3/2012 5:16:06 PM |
Legossa
Usman s sagagi | 2/19/2013 6:41:14 AM |
Slm,dafatankinalafiya,narubuto mikine dan kawai sa da zumunci irin na addinin musulunci,dafatan banyi shishigiba.kihuta lfy my pho..08101941892
Awwal nafisa/zango | 2/19/2013 4:00:15 PM |
Asl.dafatan kina lfy tareda adam a zango ammeen agaskiya dake da adam a zango inasonku fiyeda yadda kuke tsammani kuma ina alfahari daku akodayaushe daku.allah yakara daukakaku dan darajan annabi ameen yanzun abunda nake bukata agurinku shine ina bukatar numbarku domin sada zumunta ni ga numbata 0810588552 ina garin kontagora dafatan wannan sakon zai'isa gurinki ahuta lfy ina gaida aminu saira da ali gumzaka da sauransu
Ishatdiva | 4/15/2012 2:24:14 AMThe wind that carried an elephant,what can't it do to a mere feather of a cock,the gathering of the eagles is not meant for vultures like u fag we are more dan u ali nuhu he the best.
Reply this thread
sunusi.g.Abubakar | 9/7/2012 7:50:32 AM |
salam yangaisuwa maiyawa tare dafan kilafiya kasancewai babu abinda zanci muki sai fatan alhairi kawai Allah yakara basira amin sumama amin gawata yar tambayi dazan yi inaneman izini in ambani dama sai inayi ta kiji kokina da amsar daza kibani ahuta lafiya sai najidaka gareki
Areeshat | 4/15/2012 2:55:11 AMNafi i idolize u cut your coat according to your cloth.a frnds indeed is a frnds in need i love u 08185861539
Reply this thread
Ishatdiva | 4/15/2012 3:09:16 AMWhat wise people avoid often done by f*****h people lik u.nafi! Let the sleeping dog lie .A question plz y ar u in backlash alwys plz stop distrbn zango bcoz he nt in love wit u am ishatdiva frm jos skuln at k.d state my phone number is 08185861539 how is ur mum and ur sis nd broad my regard to them.
Reply this thread
Sulaiman | 6/13/2012 2:31:51 PM |
Ass.alekum nafisat nidamuwata in samu number naki ganawa. 07081579025
Sadiya Abdullahi | 9/24/2012 4:47:58 AM |
Nafi ina miki fatan alkhairi.sannan ina da tambaya akanki shin da gaskene kina da girman kai?Idan bakki girman kai to ya kamata ki turowa duk wasu masoyan number naki macene ko namiji. 'yar uwarki sadiya Abdullahi wslm.
Idrees b.zainab | 4/16/2012 9:20:20 AMEeshat do u thnk wat u said abt nafi is fair! Did u really knw wat luv is? Pple cn fall inluv @ anytym nd nt 4rm d tym dey desire 2 do so. Wats nafi's crime 4 fallng inluv wif xango? 4 me i didnt c anythng bad wif dat, there is nthng dat luv cnt do to both d 2 genders bt may b bcs of d ignorance u hv abt luv, u hav d guts to hate my frnd! U go go to hell o.k ishah, wat ever it may tek she rocks in d hrt of many fellow beings.mumu!
Reply this thread
Ishatdiva | 4/17/2012 4:18:14 AMIdrees zainab maybe u see in red odoyo lik u
Reply this thread
hasaidma | 12/30/2012 1:55:18 PM |
never u try 2 insult nafisa in any way.
Zaynab b. Idrees | 4/17/2012 4:41:26 AMWow film din ahlul kitab ya mun wlh! Allah ya ja xamaninku xango nd nafi.nafi wai yaya na na gaida ki.
Reply this thread
MARYAM AHMAD | 6/9/2012 12:28:02 AM |
NAFISA GASKIYA INA MATUKAR KAUNANKI,YA ZANYI IN SAMU KODA LAMBARKI?
Ishatdiva | 4/17/2012 1:01:06 PMZainab Plz i tdnt understand hausa.
Reply this thread
Zaynb b. Idrees | 4/18/2012 12:05:58 AMU cnt spk hausa, u cnt hear hausa, so wat on earth r u doing here? Ishat u r smhw peculiar i tell u! Where do u live in kd? I wanna knw cox am in kd also.
Reply this thread
Sir Lawal Adamu | 4/18/2012 4:08:02 PM4 quite a lng time luking 4 such a chnnl 2 cmmncte wit legend briliant,.... Star. Wishn u d best. Will u pls kindly pave away 4
me just 2 say hi and a brf cmm niction 2 u? TNKX
Reply this thread
Sir lawal adamu | 4/18/2012 4:18:14 PMPls if u care 2 attnd 2 my reque st, c my phn no: 08052580912
Reply this thread
Ishatdiva | 4/21/2012 12:20:45 PMThe key of happiness is forgivenss life is really 2 short to hold grudges aganst each other.we must forgive otherwise God wil nt forgive us. So forgive and forget.hi frnd hw was ur day nd ur AIMER.S'IL VOUS PLAÎT AIMÉ ADIÈU
Reply this thread
Phaaeexerh | 4/24/2012 12:05:33 PMHonestly i lyk u Nafy, luv d way u act ma best wishes 2 u girl.
Reply this thread
Areeshat | 4/28/2012 10:12:11 AMMeri sapna teri chati hai,zindaigi sanamap chati dushman.meri duma shati dum.wen my arms can't reach pple close 2 my heart.i always hug dem wit my prayer's.may Allah's peace be wit u hwz ur day swt.plz if u dnt mind can we pull together datz ma phone 08185861539
Reply this thread
Iliyasu | 11/30/2012 12:50:33 PM |
Jama'a asanj abinda za'a ringa fadi. Soyayyar annabi ita ce fiyayxwar sozazya cslm
Abdurrahim | 2/18/2013 4:15:42 AM |
Sun manta da hadisin manxon allah (s.a.w.) dayake cewa: Imanin dayanku baxai cikaba har saiya kasance mafi soyuwa ne agareni,daga dansa,da mahaifansa dakuma mutane baki daya.Kuna mata son da ya kamata kuwb ma'aikin allah,da sahabbansa da kuma iyalansa. Allah ya kyauta.
Bilki m.k | 4/30/2012 10:53:41 AMI lv u 4rm d cttn ov my hrt nafisa pls send me ur number if u kia
Reply this thread
Saudat farook | 5/2/2012 9:38:49 AMNafisa allah ya kare ki daga sharrin makiya,ya kara miki basira da fahinta amyn.dont mind them
Reply this thread
Saudat farook | 5/2/2012 9:39:53 AMNafisa allah ya kare ki daga sharrin makiya,ya kara miki basira da fahinta amyn.dont mind them
Reply this thread
Auwal Saleh Al-Jasawi 08032911337 | 5/8/2012 11:51:26 PMIt seems like the hausa film industry is getting support frm abroad and is contributing to loss of communal values and norms in Hausa land. So the producer,actors and actreses should be careful.
Reply this thread
lukman bauchi | 5/10/2012 1:03:49 AMagaskiya na kasan ce mai kaunar aktin naki sabo da kin kasan ce mai debemin kewa ako yaushe, nafisat ki so mai kaunarki dan she mai sonki, ya kamata ki kasan ce mai hakuri ajama,a do min kowa zai din ga sport na ke da ga mai sport nake
Reply this thread
Zanna | 6/25/2012 2:42:21 PM |
Nafisa ur dead
hasaidma | 12/30/2012 2:04:41 PM |
pls lukmam which school did u attend at bauchi?Bcos am frm dere
Shamsudden mai Facebook | 1/21/2013 11:56:41 AM |
Shamsudden mai 2go mai Facebook
abbah smart birnin kebbi | 5/11/2012 4:15:57 PMassalamu alaikum nafisa, ina dai mai baki shawarar cewa aure ne ya kamata ace kinyi, ba wasan kwaikwayo ba.
Reply this thread
Deejer sk | 8/22/2012 12:16:52 AM |
In banda abinka aure ai zuwa yake.aure,haihuwa da mutuwa duk basa zuwa sai lokacin sun yayi.So! Nafy zatayi aure lokaci kawai mike jira,da yazo za'ayi.kai dai ka taya mu da addu'a kawai.
IBRAHIM JAJAYE PAMANGA | 3/20/2013 4:17:12 AM |
ASL nine j. j. y. kai NAFISAT kidada godewa ALLAH da basiran dakikasamu agareci da kumafarinjini da yabaki, nima inatayaki da aduwa, Allah yabamulafiya amin
Nafisat abdullahi | 5/13/2012 1:49:17 AMMay allah protect u nd pls fear allah where ever u ar.pls nafisa note dat dare wil b a last dey nd dat iz judgement dey.thks
Reply this thread
Abubakar Al-Amin mubi | 8/30/2012 6:16:33 AM |
Assalamu Alaikum zuwa ga nafisa Abdullahi ina fatan zaki saurari maganana sonki ya game zuciyana amma ga nomba na 07066163737 your smile is my sunrise your kiss is my sunset thank u 4 being the most wonderful friend and companion nafeesa ilove u!!!
Nafisat abdullahi | 5/13/2012 1:52:47 AMMay allah protect u nd pls fear allah where ever u ar.pls nafisa note dat dare wil b a last dey nd dat iz judgement dey.thks
Reply this thread
Hajara abdullahi | 5/15/2012 12:16:26 PMHy nafisa i am advising you to get married please and i want to let you know that i love how you act
Reply this thread
Areeshat | 5/25/2012 3:28:04 AMWhen a lady cannot have good palm nuts to give her rich oil, she still has to maintain decency in order to remain one of those that sell good quality oil. Never judge a book by its cover.have a nice day love you Datz my phone number08185861539
Reply this thread
Rasmentor | 5/28/2012 10:12:12 PMTo be sincere. I like d way u act in ur film, pls can't u send ur number for me. Is important. 07031102752
Reply this thread
Rasmentor | 5/28/2012 10:17:25 PMPls i need your phone number.we luv u all
Reply this thread
Saadat | 5/30/2012 2:11:25 AMNafisa kina matukar birgemu,ni da yan uwa na,pls n pls n pls muna ta neman phone no ki bamu samu ba, amma dan Allah ga numbar mu ki turo mana da naki dan son ma'aiki,dan kin zama MADUBIN DUBAWA! 07037388588
Reply this thread
Zaynanb | 6/2/2012 7:02:44 AMFeenah! I lyk dat name, u r indeed a mudubn dubawa 2 ur luvers! Ina mika gaisuwana 2 auwal, and phaeexah, nd ummi, , nd all masoyan nafi da suka rubuto ra'aynsu a thread din nan! Nd pls mu rke xumunci, nd muna cigyan wnda suka gudu kokuma suka dade basu leko ba pls su dan xo su sada xumunci sbd ynxu kam munxama jini daya dangi daya cox our luv for feenah(nafisa) unite us al together. 4rm mie idrees xee on behlf of u al. LUV U ALL!
Reply this thread
Zaynanb | 6/2/2012 7:03:19 AMFeenah! I lyk dat name, u r indeed a mudubn dubawa 2 ur luvers! Ina mika gaisuwana 2 auwal, and phaeexah, nd ummi, , nd all masoyan nafi da suka rubuto ra'aynsu a thread din nan! Nd pls mu rke xumunci, nd muna cigyan wnda suka gudu kokuma suka dade basu leko ba pls su dan xo su sada xumunci sbd ynxu kam munxama jini daya dangi daya cox our luv for feenah(nafisa) unite us al together. 4rm mie idrees xee on behlf of u al. LUV U ALL!
Reply this thread
Zaynanb | 6/2/2012 7:03:49 AMFeenah! I lyk dat name, u r indeed a mudubn dubawa 2 ur luvers! Ina mika gaisuwana 2 auwal, and phaeexah, nd ummi, , nd all masoyan nafi da suka rubuto ra'aynsu a thread din nan! Nd pls mu rke xumunci, nd muna cigyan wnda suka gudu kokuma suka dade basu leko ba pls su dan xo su sada xumunci sbd ynxu kam munxama jini daya dangi daya cox our luv for feenah(nafisa) unite us al together. 4rm mie idrees xee on behlf of u al. LUV U ALL!
Reply this thread
Zaynanb | 6/2/2012 7:04:07 AMFeenah! I lyk dat name, u r indeed a mudubn dubawa 2 ur luvers! Ina mika gaisuwana 2 auwal, and phaeexah, nd ummi, , nd all masoyan nafi da suka rubuto ra'aynsu a thread din nan! Nd pls mu rke xumunci, nd muna cigyan wnda suka gudu kokuma suka dade basu leko ba pls su dan xo su sada xumunci sbd ynxu kam munxama jini daya dangi daya cox our luv for feenah(nafisa) unite us al together. 4rm mie idrees xee on behlf of u al. LUV U ALL!
Reply this thread
Sagiru a ibrahim | 6/2/2012 9:59:51 AMAssalamu alaiki bayan haka nafisa nayi farin cikin dana samu damar yimiki wannan wasika allah yakara basira
Reply this thread
Ahmad sadiq | 8/30/2012 12:11:42 PM |
Nafisat gaskiya nima banji dadiba dana ganki shigarki a film din garabasa irin wannan shigar bata kamace kiba dan Allah kidaina bama so kibata rawarki da tsalle
Adam A Zango | 11/4/2012 2:00:44 AM |
Jama akubar wahalal dakanku nafisat baxata kulakuba wlh
Mustapha agaie | 6/5/2012 1:25:34 AMSalam.i hav neva admire hausa film bt film kal fisabillah has gvn me d ispiration of watchng nafisa movies.nafisa,maintain ur respect neva and eva gv urself 2 pple.and dnt me löng in dat industry make ur parent poud of by geting marie adawise ur carier wil fade.do as ur religeon oder.pls.zainab in domie she is a disgrance 2 our religion.pls dnt copy her.always ask God 4gvness.
Reply this thread
Naziru ahmad sani NAS | 6/6/2012 10:39:13 AMNafisa ikon ALLAH akwai ki da iya zan che musamman a fim din UMMI&ADNAN ALLAH Ya kara basira 08131996555
Reply this thread
Ibrahim Arab Boy | 8/7/2012 3:27:47 AM |
Up Nazifi Asnanic, Up Aminu Saira.
AU | 12/17/2012 11:48:22 AM |
SALAM
Sa'adu aukione from B/k | 1/22/2013 1:03:29 PM |
Nafeesaat don allah meyasa bakikulawa da masoyayki don naga.duk da chewa nasan bakida lkchin dazaki zauna harma kidubah' wlh nafeesaat kina burgeni sosoima ,allah yakyara baki nasara akan wanda yabaki yanzu. Sai dai wani hanzari ba gubah , 07068817601, nafeesaat ga nmbr sai wata rana???
uzaifatu saleehu | 6/6/2012 12:37:42 PMfor de frs time i see ur film kin burgeni so much i love all ur movies nd aunty feenah pls give me ur no. i want to discuss very important issues wit u. daga kanwarki uzaifat.my no. 08058632082'
Reply this thread
Adamu muh'd | 6/7/2012 12:25:03 PMAssalamu alaikum,a gaskiya duk abinda jama'a ke fadi a kanki nafisa na yabo da kwarewa bashi bane burgewa,shawatara ta gareki kawai shine kiyi aure saboda yafi wannan shirin film da kike yi.
Reply this thread
Sunusi .s. Seekar | 6/9/2012 2:33:27 AMAllah ya kara miki kaifin basira ameen
Reply this thread
Shamsi usman | 6/9/2012 12:02:38 PMSlm dan allah wai dagaske nafisat tarasu?
Reply this thread
ismail musa | 7/25/2012 3:33:19 AM |
DAN MUSA
Xee(miss) | 6/9/2012 11:13:00 PMO'o! Kaikuwa shmsu, a ina kaji wannan xance haka? Ko da yake may b kaine ka kirkiro lbrn dan rasa abin fadi da kayi! Jama'a, ku fadi ALHERI koai SHIRU.
Reply this thread
Sabi,u ibrahim karafa k.t. State dandume | 1/12/2013 9:57:57 AM |
Ai gaidaama sarkin sarkuna ali nuhu ali nuhu muricin kan dutse baka futo sai da ka sharya in son number tare fresh prince of parent time adamu a zango sarkin sarkun a fagen wanka sarki mai matasa da yara da tshofafi da datawa da kowa da kowa abokin fahata b zango funtua na gaisheka ina so number din ka mai gida daga sabi,u saviola g zee boy dandume
Sabi,u ibrahim karafa | 1/14/2013 2:25:38 AM |
Gaisuwa ga maryam babba yaro da maryam diyana da maryam fullo me da mai gidan b zango
Sadiya abdullahi | 6/10/2012 7:01:32 AMSalam nafy kina lfy dan allah nafisa ki rabuda zancen mutane da suke fadan wai kiyi aure shin busu san da aure da mutuwa ba duk nifi ne na allah ba ko mutum yasan lokacin ba sai allah ya kawo ba nima haka nake fama da mutane allah dai ya shige mana gaba dan allah ga number dina kiyimin sending din naki nafy dan allah dont keep me waiting 08166474001
Reply this thread
mmh | 2/23/2013 10:27:34 PM |
hadiza
Mamy | 6/16/2012 6:49:10 AMWai shin da gaskene nafisa tarasu?
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi | 8/25/2012 1:38:00 AM |
Gaskiya malama mamy wannan xancen duk karyane tananan a raye kuma cikin koshin lafiya domin na tambayi dan uwanta yacemin ba gaskiya bane tananan normal ba wani abinda ke damunta idan kina bukatar karin bayani ki biyoni ta wannan number 08181015328 KO kuma 07056324857
Alhaji maina Gubio | 6/16/2012 4:45:48 PMGaisuwa da fatan alkaihri agareki ina fatan jarumata tana cikin koshin fly gagara gasa,farin wata sha kallo,mai masoya dayawa...lokacikin kine dole ki haska.........pls my super star in kannywood this my NO 08035497659
Reply this thread
alhaji isa alifa | 6/18/2012 7:17:15 AMnafisa wai naji kinrasu dagaske ne
Reply this thread
JAMILU DAHIRU | 7/9/2012 3:33:59 AM |
aslm nafisa wai*da gasken na ke rasu
Maharazu Abubakar Gobir | 6/19/2012 5:09:41 AMFeena don Allah inaso kici gaba da kokari sannan ina barar lambar wayarki ga tawa 08152476273
Reply this thread
Maharazu Abubakar Gobir | 6/19/2012 5:10:09 AMFeena don Allah inaso kici gaba da kokari sannan ina barar lambar wayarki ga tawa 08152476273
Reply this thread
Asmy | 6/19/2012 11:01:09 AMIs it true dat nafy abdullahi iz death.from ktn
Reply this thread
Awwal | 6/22/2012 9:09:50 AMwaw,i have been finding a way to even hear u talking direct talk,so ya kike Allah ya kara miki daukaka,please reply.
Reply this thread
Awwal | 6/22/2012 9:10:51 AMwaw,i have been finding a way to even hear u talking direct talk,so ya kike Allah ya kara miki daukaka,please reply.
Reply this thread
Magaji lawan | 6/25/2012 1:42:38 PMAslm nafisah masoyinkine daga nguru jihar yobe,nafisah dan allah in tambayeki wai jama'a sunce bakya kula mutane gaskiyane ko a a ga numberta ina jiran amsa 08037180805
Reply this thread
AUWALU.YUSIFU | 1/21/2013 4:51:04 AM |
SALAM.NAFISA DAN ALLAH.KITUROMIN LAM.BAR KI
Rukayyat | 6/25/2012 2:37:01 PMNafisa i like u and d way u act in film.pls maintain ur skin colour
Reply this thread
Ibrahim toure | 6/26/2012 12:58:58 AMAllah yakarawa nafisa lafiya kuma allah yabamu xama lafiya
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi | 6/26/2012 5:19:50 AMGaskiya sarauniya nafisa ina ma2kar son kallon fina finanki saboda iya kalamanki wai kuma shin gaskiyane domin naji ana cewa wai kin rasu
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi | 6/26/2012 5:38:20 AMSunana kin riga kin sani kuma ni dan kano state ne a kano din ma karamar hukumar wudil a wudil dinma sabuwar unguwa ko kuma bayan model dat is my full adress... Gaskiya malama nafisat banji dadiba ganin cewa wai kin rasu sai najini tamkar wanda aka zarewa laka hankalina kuma ya tashi ganin cewa tauraruwata wai ta rasu kai abun ma babu dadin fada hahahahahaha abinda ya sakani dariya shine wani film na tuno me suna FISABILILLAHI inda kika dawo kin regretting din abinda kikayi ALLAH YA KARE MANA KE TAURARUWA ABAR HASKAWA KUMA NI BANA SOYAYYA SABODA LOKACINA BAIYIBA AMMA KODA NA FARA ABINDA NAJI DAGA BAKINKI YA ISA NA TSARE DUK MACE DAKE FADIN DUNIYARNAN DOMIN IYA KALAMAINA KI HUTA LAFIYA GIMBIYA SARAUNIYA MAI IYA KALAMAI
Reply this thread
Maamaah | 1/19/2013 6:30:08 AM |
Kunatam bayarta kotamutu kobatamutuba intamutu to matacce yana maganane
Ibraheem | 6/26/2012 7:34:23 AMSalam
dön allah ina son insan ko dagaskene kin rasu ko sharri ne irin ta jama'a in kuma baki rasu ba to allah ya karamiki lafiya dafatan zan iya samun amsata da wuri
wslm ki huta lfy.
Reply this thread
Salis bin adam daga yobe | 8/11/2012 1:24:00 AM |
Assalamu'alaikum ya yen uwa musulmai nima ina daya daga cikin masoya nafisatu sannan inamai miki nasiha agameda shirin fim mafi a'alade kiyi aure kifuta. Ma'assalam ga numbta 08067971569
Maijiddha Thanee Tha,eed | 10/31/2012 5:35:53 PM |
In banda abinku ina kuka ga matacce yai magana?wai kuna tambayar gwanata kin rasu!! see dis silly question!!
Abdullahi idris (hounrable ta.in g2) | 12/4/2012 3:42:31 AM |
Allah yabar soyayya ta dani da nafisa farincikin xuciyata username 2go08098886773 phone number08097489867
Hafizu Halliru Anayi Wudil | 6/27/2012 10:05:26 AMAgaskiya ya cancanta a yaba miki wajen kwarewarki ta harkar finafinai da dama ya sarauniyar kyawawa da kalamai kikan tsoratar da masoya wajen fadin manyan kalamanki domin idan sunji gani suke tamkar su kawai shirme kawai suke wajen 'yan matansu domin naki manya_manyane sannan kuma murmushi daban yake hakananma kukanki irinsa akeso domin yafi sarewa dadi barinma inji kina dan wannan shashshekar taki kina fadin uhm uhm uhm uhm sai naji tamkar sarewa ake busamin kai ina gwanin wata to ga tawa ki huta lfy sarauniyar kyawawa kuma mutane da dama sukan yaba juriyar ganin Allah yayoki jaruma haxuka kai wohoho kihuta lfy uwar iya kalamai. DAGA HAFIZU HALLIRU KANO STATE WUDIL LOCAL GOVERNMENT, SABUWAR UNGUWA AREA OR 'YANDAUDU AREA PHONE NUMBER IS 07056324857 OR 08181015328
Reply this thread
Adamu Iliya | 6/28/2012 2:27:26 PMNafisa, i am from Adamawa madagali local government, i love you and i like avery bit of your role and your hausa gramma that you are speeking it, also some are saying that you are Dan Auter sister, is it right? And they sayed you are dead, answer to this number 07069242736.
Reply this thread
saifulloh damba gusau | 7/2/2012 11:12:35 AM |
plc if she answr u, thiz iz ma numbr 08081173234
dr. Saipu | 7/3/2012 7:06:43 AM |
shn da gaske ne? *sobs*
dr. Saipu | 7/3/2012 7:06:49 AM |
shn da gaske ne? *sobs*
Hafsat m shehu | 6/29/2012 2:33:19 AMAllah ya kara miki lafiya gaskiya naka san ce daga ciki masoyanki
Reply this thread
Mallam ibraheem | 7/1/2012 2:36:52 PMNafisat gaskiya kinada masoya amma kiyi kokari kiyi aure
Reply this thread
Maijiddha Sani Sa,id | 10/31/2012 1:53:50 PM |
mhm!! Ni ai abin ya bani tsoro,saboda yawan masoyan Nafisa,domin wannan shine farkon xiyartar wannan shafi.wallahi Nafisa da kinsan da nake miki da kin soni ko kaka ne! da naso na tambayi number sai wasu daga fans naki sun ban tsoro cewar bakya bada number.amman bari dai nay try luck dina may be na dace.ga number na 08172732117.wallahi Nafisa har mafarki nake dake duk da wasu suna cemin iska tana wahalar da mai kayan kara!! amma ban saduda ba,bana kallon film idan baki aciki.ki taimakamin da numberki pls!!!
UZAIRU UMAR | 7/2/2012 10:34:09 AMGAISUWA XUWA GAREKI DAFATAN KINA LAFIYA
Reply this thread
saifulloh ibraheem gusau | 7/2/2012 11:07:11 AMshin wae dagaske ne jaruma jaruma ta rasu?! Innalillah wa inna ilaihir raji'oon.
Reply this thread
Auwal kolina kuma anakirana da A'k1 | 7/3/2012 3:01:30 AMSlm inakarawa allah godiya da yabani ikon da ruhina xatasandani wato nafisat saiwatarana nafisa ni nakasance mai tsananin kaunarki arayuwata dan ko axabar sanki shiyasa mutane kekirana da na nafisat kisani duk wani film dinki gurina kawai inganshi'kuma arayuta bawata mace da na mallakamata xuciyata inbakeba dominni tum film dinki nafarko nafara kyaunar kwatata arayuwata banasan film dinda xaibaki wahala 'kamar fidin baban sadiq matukar yabatamin rai aranar nadade inaxubarda kwallah irin wadannan film din shiyasa mahassada suke samun galaba akanmu kiga mukuma baxamu soba 'ke nafisa ni a ganina inba mahaifankiba bawanda yakaini mutuwa kaunarki domin kaunar danakemiki babuma auninda xai iya aunawa a dunina' da ga maikaunarki a kowanne lokaci 'auwal abdulhamid jahar yobe gashu'a
Reply this thread
??? | 7/4/2012 5:34:18 AMTabdi jam! Nidai a ganina kawai tallan numbern wayan nan naku kukeyi da kuma adress dn da kukesawa' a zatanku nafisa na da time di da zata baku amsan tambayoyinku kokuma ta kiraku kaman yanda kuka bukata?? To nafisa ma batan san kunayi ba' so kuyi kidan ku, ku zo kuyi rawanku da kanku! Nafeesa will never show up.
Reply this thread
Mubaraka(rashsha) | 7/5/2012 12:20:13 AM |
inai miki fatan alkairi. FEENAH dan Allah kiso ni kamar yadda nake sanki Allah yatsare manake dan Allah inason phone no dinki dan Allah ki turo min ga tawa 08133094468 or 08052226477
Sani adams | 7/6/2012 3:18:21 AMBest acress pls ineed ur phone number
Reply this thread
SAMAILA GWAMNA | 7/6/2012 1:56:00 PMI was before now, with the impression that good actresses in Nigerian Hausa films are borrowed. That is to say, they obtained such traits from an outside ingenuity. No sooner, I realized how wrong i was, especially when i saw how well NAFISA ABDULLAHI performs in her various outings. In fact, I envy the young lady and believe that the sky is her limit in film industry.
Reply this thread
abubakar idires | 7/8/2012 2:52:29 PMassalamu alaikum yan uwa maxa da mata inamana barka daxumunci ena mika gaisuwata ga jarumaina kamar yaya alinuhu adan azango nafisa abdulahi
Reply this thread
Christain M | 7/8/2012 10:40:57 PMnafisat shld beta minimize acting wit ali nuhu b4 he tks ha as a 2nd wife..dt kin gal deserv 1 gud lokn husbnd.
Reply this thread
Auwal kolina 1 | 7/9/2012 2:53:28 PMSlm ga farincikin zuciyata wato wadda taxama jinin jikina nafisa kaunarki araina baxata gogeba allah rabakida shairin makiya'kuma dan allah mu masoya ba maso film din daxa acimutumcinki dan haka mahassada suke samun galaba akanmu
Reply this thread
Bashar abubakar | 7/9/2012 3:48:20 PMAssalamu.alaikum.yar.uwata.nafisat.abdullahi daga.sokoto.inamiki.fatan.alkairi.akan.abubuwanki.dakike.guda.narwa.nabirgewa.dakuma.nisha.dan.tarwa.wassalam.kifuta.lfy.my.nomber.08177605603
Reply this thread
Bashar abubakar | 7/9/2012 3:49:35 PMAssalamu.alaikum.yar.uwata.nafisat.abdullahi daga.sokoto.inamiki.fatan.alkairi.akan.abubuwanki.dakike.guda.narwa.nabirgewa.dakuma.nisha.dan.tarwa.wassalam.kifuta.lfy.my.nomber.08177605603
Reply this thread
Abba 's', mdw, ktn | 7/10/2012 4:18:06 AMNafisa ana rade-raden wai kin tafi, ina baki shawara ki fito kafafen watsa labarai kiyi magana
Reply this thread
mubaraka(Rashsha) | 7/12/2012 10:16:33 AM |
feenah ki godawa Allah ga dumbun masoya daya baki ga daukaka da kika samu,wai nafisa anya kina karanta sakon nin nan.idan kwahar bakya karantawa bakiyiwa masoyanki adalciba.kamata yai yanda muke womiki ki dinga yowamana reply koba dukaba.dan musan kina taredamu. reply this theary
Suleiman adamu(majema). | 7/10/2012 7:52:30 AMPls inada tambaya, wai shin tattausan lafazinan mai dadi da kikeyi nakine kokuma koyamaki akeyi. Don Allah kibani amsa koda ta facebukne sunana a facebuk suleiman majema.
Reply this thread
Mai dawa | 7/12/2012 10:46:33 PMAmma idan haka ta kasance sai dai muce Allah wadanki,duk mazan da suke duniyar nan kira wanda xakiyi jima'i dashi sai sa da kare nafisa
Reply this thread
yarzurmi | 7/13/2012 2:49:20 PMnafisa inarokon Allah yabaki abunda kike nema duniya dalahira
Reply this thread
A'k boy | 7/14/2012 1:05:28 AMMai dawa gaskiya kaban kunya baikamata kana fatan irin wannan kaxafinba kum xatoxinifine ko da yakasance gaskiyane'inkasan ba alkairi yake shugoda kai mujallarnanba dan allah akiyaye shigowa hakan'inaminka gaisuwa ga sarauniyar duniya wato nafisat
Reply this thread
Zarashöna | 7/14/2012 10:57:31 AMI realy luv u feenah plx here ix ma number08037188479
Reply this thread
Zarashöna | 7/14/2012 10:58:19 AMI realy luv u feenah plx here ix ma number08037188479
Reply this thread
Abbas Aliyu kamba, kebbi | 7/14/2012 3:14:56 PMAssalamu alaikum nafisa da fatar kina cikin koshin lafiya, naji jama'a na jita-jitan wai kinyi accident kuma wai kin mutu wai gaskiyane ko karya?
Reply this thread
Abbas Aliyu kamba | 7/14/2012 3:18:04 PMSai da safe nafisa abdullahi
Reply this thread
aysha s abubakar | 7/15/2012 9:45:23 PMnafisah shigar ki na burge ni
Reply this thread
Danbichi | 7/19/2012 9:41:37 PMslm nafisa abdullahi wallahi ina matukar kallon film dinki kuma inajin dadi domin wallahi bana ganin film idan babu ke allah ya kara basira sannan number ta don allah kidan kirani naji muryarki mai dadin ji 08107483366
Reply this thread
Ibrahim nuhu | 7/20/2012 11:12:22 AMNafisa i love so much u luke so gorgeous i live in jtawn walahi u are beautyful nd u like ur film am ur best fan i love u 07067769623 take kia may Allah reword u in what ever u are doing
Reply this thread
Ibrahim nuhu | 7/20/2012 11:12:52 AMNafisa i love so much u luke so gorgeous i live in jtawn walahi u are beautyful nd u like ur film am ur best fan i love u 07067769623 take kia may Allah reword u in what ever u are doing
Reply this thread
Sadanu adokayi | 7/23/2012 6:23:58 AMNafeesa ki gode wa allah. Domin aikin mutun shi yake nuna kwarewarsa. Aikinki yanuna cewa baki da na biyu. don haka muna tayaki addu a allah yakaramiki basira. Kuma allah yakareki daga sharrin duniya. Sannan kikame kanki. Karkisake ki bata halittarki kwarjininki iliminki farinjininki. Allah yawuce mana gaba,,,
Reply this thread
Mr.lecturer | 7/25/2012 9:51:58 PMU d best actress i ever seen in kanywood.i need ur phone number
Reply this thread
Nura Nolan | 7/27/2012 4:14:34 PMAm very interesting in u and also i wnt marry u if u hv change. I hv a mony plenty right
Reply this thread
FATY | 7/29/2012 10:01:40 AMNafisat kinason ki bata rawar ki da tsalle, fitarki a garabasa bai yiba, ina nufin wurin rawar nan, kamar ba yar musulmaba?
Reply this thread
Ustaz faisal dakce | 7/31/2012 6:14:41 AM |
Kuje ku duba littafai na magabata don kar ku mutu kuna jahilai
Usman aliyu tambuwal | 11/11/2012 6:44:26 AM |
Gaskiya nafisa nada masoya kamarmu amma fitarda tayi a garabasa baiyiba dafatar zaki gyara, gaisuwa ga yaya ali nuhu my gsm 08182630256
FATY | 7/29/2012 10:03:38 AMNafisat kinason ki bata rawar ki da tsalle, fitarki a garabasa bai yiba, ina nufin wurin rawar nan, kamar ba yar musulmaba?
Reply this thread
Abbakar a yusuf zurmi | 7/29/2012 12:03:57 PMCertainly nafisa i was appreciate black pretty nd i wnt 2 urge u 2 maitain ur natural colour dnt acts d ways some of ur colleagues has done. They use 2 wipe blich cream whc distroyed they natural skin. Eventually i wished 4 u ol d best succeed in ur life.
Reply this thread
Hussaini | 7/30/2012 5:22:34 AMHussaini daga uguwanrimi kaduna ya allah yaba ki miji nagari nidai talakane dan ko nace ina san ki dad dadai chewa ina san naki amma ina dasanaa sana ana shi ne ni fumbane sai anjima ganam bananan ko zaa dace 08121050332 sai anjima
Reply this thread
Faisal dakace | 7/31/2012 6:06:40 AMAnnabi (s,a,w) yace jin dadin duniya dan kadan ne amma mafi alkhairin ta ka samu mata ta ga kaga wanna yana nuna mana daranjan aure, son annabi shi ne yin
masa da'a
Reply this thread
A'k boy | 8/2/2012 6:24:31 AMSlm dafatan saraunir duniya tana lafiya taurariyar taurari nafisa saiwatarana
Reply this thread
A'k boy | 8/2/2012 6:42:44 AMDan allah mutane afadi alkairi ko aishiru baikamata ana wasu abubuwa bawanda baidaceba' nafisat allah yakaramiki basira kuma dan allah bamajindadi inmukaga anbakiwani akty din dabai dace dake ba daga masoyinki auwal gshu'a nabarki lafiya
Reply this thread
zakaria adamou | 8/3/2012 3:33:05 AMzakaria ni ina nesagareki daga aburkos dan allah ina kallon shirinki film naki nidan allah inanemanlambarki 00225 09038505 nabarki lafiya nidan niger inasau rarekiraki
Reply this thread
miller2d | 8/6/2012 12:03:10 AMgal infact u r the best actress in hausa film all am trying to say you should keep it up nd dnt follow all that actress that drink nd smoke i wish u goodluck princess nafisahhh
Reply this thread
AUWAL ASYM KHAN | 8/7/2012 10:01:09 AMSalam Nafsy agaskiya babu kamarki acikin hausa film actress,so pls keep it up. daga naki auwal asym khan 9ja india.
Reply this thread
AUWAL ASYM KHAN | 8/7/2012 10:01:29 AMSalam Nafsy agaskiya babu kamarki acikin hausa film actress,so pls keep it up. daga naki auwal asym khan 9ja india.
Reply this thread
AUWAL ASYM KHAN | 8/7/2012 10:02:18 AMSalam Nafsy agaskiya babu kamarki acikin hausa film actress,so pls keep it up. daga naki auwal asym khan 9ja india.
Reply this thread
AUWAL ASYM KHAN | 8/7/2012 10:11:57 AMSalam Nafsy agaskiya babu kamarki acikin hausa film actress,so pls keep it up. daga naki auwal asym khan 9ja india.
Reply this thread
Mubarak | 2/7/2013 12:04:36 PM |
Bana yinta
AUWAL ASYM KHAN | 8/7/2012 10:12:16 AMSalam Nafsy agaskiya babu kamarki acikin hausa film actress,so pls keep it up. daga naki auwal asym khan 9ja india.
Reply this thread
Alhaji Modu Ibrahim | 8/9/2012 2:00:43 PMpls nafisa read ur box and reply d necessary text 2 encourage ur fans bcos dat wil make them (ur fans) to develop more interest in u. Pls tek tek my advice it wil help tnk u.
Reply this thread
Adam A ZANGO | 11/4/2012 2:37:52 AM |
Kuwa wayene wlh kunama mutum magana yayi kunnen uwarshegu daku sai kuma ramamana dun allah indai akwai mai xucciya cikin ku to dun allah akyaleta nafisat kaman dai .annabi. Kuwadai lambar wayanta
Maijidda Thanee Tha,eed | 11/13/2012 7:43:16 AM |
Aga wane wawan tsakaninmu da kai.Dan mutum ya nuna sayayya ga wanda yake so sai ace masa wawa saboda raini! To ba xamu daina tambayar numberta ko xaka kira abinda yafi wawa.Kuma ina mai tabbatar maka da cewar Nafisa tasan mai muke yi akanta,uxuri kadai xamuyi mata al,amura da suka sha gabanta. WAWA KAWAI!!!
Alhaji Modu Ibrahim | 8/9/2012 2:00:57 PMpls nafisa read ur box and reply d necessary text 2 encourage ur fans bcos dat wil make them (ur fans) to develop more interest in u. Pls tek tek my advice it wil help tnk u.
Reply this thread
Alhaji Modu Ibrahim | 8/9/2012 2:01:08 PMpls nafisa read ur box and reply d necessary text 2 encourage ur fans bcos dat wil make them (ur fans) to develop more interest in u. Pls tek tek my advice it wil help tnk u.
Reply this thread
Salis adam dan yobe | 8/11/2012 1:36:38 AMAnnabi {s.a.w} yace kyen mace tagari dakin mijinta
Reply this thread
Salis adam dan yobe | 8/11/2012 1:45:15 AM08067971569 don alh kikirani akwai nasihar da xanmiki
Reply this thread
Aishar kb | 8/11/2012 11:22:44 AMNafesa inajin wasu maganganu game dake wanda ban tabbatar ba dan Allah kiban no ki dan naji daga bakinki nagode. Ga no ta 08031157305
Reply this thread
Abubakar | 9/11/2012 1:10:43 PM |
Ayyah aisha bazata bakiba ai indai nafisace nagamiki aisha duk wani dan film bayasan jama'a saboda haka kiyi hakuri gaskiya nafisa bazata baki phone number ba
Ado hn | 8/15/2012 10:06:52 PMAllah yasa yadda kyakkyawan fuskanki yanuna haka halinkima ya nuna amen,ina nufin allah yasa bakya tarayya da mazan banza amen,allah ya kuma kiyayeki nafsa.
Reply this thread
Deejer Sk | 8/19/2012 4:51:56 PM |
Kai kuwa wannan kawai yazo maka a rai.To Allah yasa kaima bakayi
hamza adade | 8/16/2012 1:59:09 PM2 said truth this lady she very beautiful very humman relationship and gud behaviour iam ur fan nafisa .
Reply this thread
Auwal yobe | 8/19/2012 9:48:38 AMSlm ga sarauniyar duniya da fatan kinyi sallah lafiya daga mai klaunarki A.k boy ako wanne lokace
Reply this thread
Deejer sk | 8/19/2012 4:33:17 PMa gaske ne ke ba mai son hatsaniya bace,Allah sarki Nafy Allah ya kara kare ki.I jst hv shrt ov wrds(ban san me zan ce maki ba)abin da na sani kawai shine:-ina matukar kaunarki.
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi | 8/21/2012 11:15:51 PMTo dafarko nakan mika sakon taya murna ga duk masoyanki sarauniya uwar kyawawa a duk hausa star film ma'ana ke nafeesat tare kuma da kinyi sallah lafiya Allah yasa haka amien domin lafiyarki abar dubawace gareni da duk wani masoyinki gaskiya kwanakin baya an rikirkita min tunanina an jagwalgwalan tunani an ragargazan tunani inda wasu ke cewar wai kin rasu sai naji gaba daya banida da wani kuxari inda wani har yake cewa da mutawa tana bada option da haka xaice garama ta dauki tsofi guda goma a layinsu ta barki hakane xancensa ko shakka babu to malama nafeesat dama can already kinsanni nine Hafizu Halliru wanda akewa lakabi da ANAYI Ko kuma kice HAFIZTICATED a 2go kenan Duk wannan sunanane wanda nake karamar hukumar wudil kano state area kuma sabuwar unguwa ko kuma 'yandaudu duk wadannan area tace. kai sarauniya uwar kyawawa ina wata mai kyau bayan ke a duk wata ko wani star dake shirin hausa ke nifa kukanki yakan xamto tamkar busa sarewa a tare dani ki huta lafiya ga mai son jina ga lamba 08181015328
Reply this thread
yau zango | 8/22/2012 8:43:25 AMYaka ma ta nafisa ta so. A zango he is d superstar
Reply this thread
Asiya isyaku niger | 10/28/2012 8:21:37 AM |
To kaida kace nafisa taso A zango yace yana sontane kodai kawai tunanika ya gaya maka hakan
Musa sabo yusif (mussab) | 8/22/2012 12:45:24 PMRebeca go and lern wat is film before you challange your parent (hausa's)
Reply this thread
Deejer sk | 8/23/2012 4:54:20 AMTo ma wai da ake ta wannan abun hala nafisar ce kawai ta so shi,ai shima ya so ta,soyayya sukayi suka samu matsala suka rabu,to in banda rashin adalci ana cewa ita ke sonshi?shi je can shi karata da ruwan ido.IN SHA ALLAH! ALLAH ZAI YIWA NAFISA ZABI MAFIFICI.
Reply this thread
oumar mouhamadou niger | 8/23/2012 8:49:46 AMlaile gaskiana soyaya allah yake hadawa babu laifi in dan nace ina son wani kowa wata soyaya tana cikin jini mutun ne sannan a duniya kowa yanada masoyi ko masoyi hakan allah yake qadarawa sannan yakamata mutun yaso maisonshi sannan indan kaso mutun to kasoshi dan allah badan kewon shiba ko dan lokacisa n i oumar ina son duc wanda yake yima dan uwar shi magana mai dadi nafisat maso yanki suna da yawa har nima oumar ina ciki dagaske nafisat kisa han nu buyu ki karbi masoyanki kamaryanda suka soki sannan nafisat maso yanki sunayimiki addua ta allheri juwa gareki dare da kuma rana kima nafisa ki kamamusu wajen addua ta allheri juwa ga resu nafissa yakamata kisamu wani lokacin wada zaki iya rubutowa masoyanki da wasika dumin kibasu hadin kai maso yan nafisa wallahi ina son ku gabaki daiku
Reply this thread
Hafizu Halliru anayi wudil kano state | 8/25/2012 1:24:15 AMGaskiya sarauniya nayi ma2kar bacin rai da kuma jin tausayi a wannan film din da kikayi na baban sadeeq domin kusan kuka ya sani saboda tsabar tausaya miki
Reply this thread
oumar mouhamadou niger | 8/25/2012 8:43:22 AMda fatan kina lafiya nafissa fillm naki yanayi mini dadi sannan yana bani taw sayi nafisa walahi gaskiya kinada keyawo nafisa gaisowa adam azango da fata
Reply this thread
oumar mouhamadou niger | 8/25/2012 8:47:47 AMda fatan kina lafiya nafissa fillm naki yanayi mini dadi sannan yana bani taw sayi nafisa walahi gaskiya kinada keyawo gai sowa ga adam azango da fatan kana lafiya da kuma alinuhu da fatan shima yana lafiya
Reply this thread
ukasha abdussalam | 12/25/2012 2:04:31 PM |
,YAN UWANA MASOYA YA KUNKAJI DA RASHIN JINA TO WALLAHI AN SACEMIN WAYA NE AMMA YAN ZU NASE WATA NI NE NAKU MIJIN NAFISA ABDULLAHI ABUKKAINA NASO NAGAN KU WAJAN DAURIN AURE NA DANI DA NAFISA AMMA BAN GANKUBA UKASHA NA NAFISA DUK MAI SON YA TUNTUBENE SAI YA KIRA TAWANNAN NUMBER 07030731256 NA GODE SAI NAJIKU NI ANNA NAFISA ZAKI
Sa'idu Sani | 8/25/2012 7:16:32 PMNafisa fata ki kara kula da aboka nan sana'arki a zauna lfy
Reply this thread
Abdullahi muhammad | 8/26/2012 9:53:54 AMNafisa,as u unexpectedly fell in love with Ali Nuhu in the film"MADUBIN DUBAWA",that is whats happening to me presently.Although i am a teenager but doesn't mean i dont know love.You are in my heart and u will always be in my heart. LOVE U 4EVER ABDULLAHI ZARIA
Reply this thread
Ahmad abubakar | 8/30/2012 12:19:15 PMNafisa gaskiya banji dadiba saboda yanayin shigarki a film din garabasa gurinda ake rawar nan pls sit properly
Reply this thread
Abubakar Al-Amin (sarki) Adamawa | 8/31/2012 1:47:40 AMAssalamu Alaikum yar' uwa ta nafeesat a kullum inna ganki a hoto sonki da begenki yana tasomin a cikin zuciyata ki amince mini in gayawa mahaifina saboda yana cika mini burina ina son in aureki don Allah ki amince mini. Your smile is my sunrise your kiss is my sunset thank u for being the most wonderful friend and companion. For information call 07066163737 bye my love.
Reply this thread
Abubakar ahmad hotoro | 8/31/2012 10:01:07 AMSallama agareki nafeesat wai da gaske Adam A zango yana soyayya da aljana??
Reply this thread
Abubakar ahmad hotoro | 9/1/2012 2:54:19 PMAssalam zuwa gareku daraktoci da furodusoshi ga shawara dan Allah kudinga tace finafinanku saboda wasu ba a tacewa kamar film din maza da mata gurinda rahama hassan take tsinewa maza gaskiya yin haka a film baidaceba kiraga Ali gumzak sai ka kiyayi gaba my phone 08175278980
Reply this thread
Abb | 9/2/2012 11:56:18 AMNafisa u ar d first actress dat change d world of Hausa fim industry. Keep it up...
Reply this thread
Nafeesa Abdullahi | 9/5/2012 10:01:12 AMI great all my suppoters thank u for prescribing and watching my beautiful actress so i love all. For more information contact Abubakar Al-Amin my companion friend. My phone no. Call this before.07066163737 bye.
Reply this thread
Habeeb mohd DOKA | 12/14/2012 12:15:20 PM |
Gaskiya yaudara baida kyaw.pls try 2 b a good person, don't decieved yourseld
Yussifmudaharatu | 9/5/2012 4:07:12 PMIlike,bcooflifestyleinmovie.ineeduorphonenumber
Reply this thread
Badamasi mahmud yarkufoji | 9/6/2012 1:33:39 PMAssalamu alaikum dafatan wannan gimbiyar tawa tana cikin koshin lafiya dakuma kwanciyar hankali,Agaskiya nafisa na kasance cikin masoyanki akoda yaushe kuma inamiki fatan alkhairi adukkan al'amurranki allah yakuma kareki dadukkan shairin makiyanki daga karshe ina rokon allah ya taimakeki akan al'amurran kokuma abinda kikasa gaba na alkhairi allah shibarmu tare nafisat sai-watarana.
Reply this thread
Badamasi mahmud yarkufoji | 9/6/2012 1:35:17 PMAssalamu alaikum dafatan wannan gimbiyar tawa tana cikin koshin lafiya dakuma kwanciyar hankali,Agaskiya nafisa na kasance cikin masoyanki akoda yaushe kuma inamiki fatan alkhairi adukkan al'amurranki allah yakuma kareki dadukkan shairin makiyanki daga karshe ina rokon allah ya taimakeki akan al'amurran kokuma ince abinda kikasa gaba na alkhairi, allah shibarmu tare nafisat sai-watarana.
Reply this thread
abubakar ahmed morex | 9/8/2012 3:32:40 PMnafisat wallahi ina matukar sunki akoda yaushe allah yabamu abinda mukeso duniya da lafira afuta lafiya
Reply this thread
Badamasi mahmud yarufoji | 9/8/2012 3:43:51 PMNafisat wallah na kasance mai ma2kar kaunarki akoda yaushe kuma mai sha'awar kalamanki masu tausasa xuciya nafisat at d end inayiki fatan alkhairi a dukkan al'amurranki na alkhari allah shi barmu tare nafisat
Reply this thread
Umar faruk | 9/8/2012 11:51:34 PMA gaskiya ba abinda zance sai dai godiya domin kuwa in ganin haka ne abu mafi cancanta a gareni amma ina ba yayata shawara da ta samu tai aure don Allah sannan nima ina son ki sani a cikin masu kaunarki na gode
Reply this thread
Umar faruk | 9/8/2012 11:51:51 PMA gaskiya ba abinda zance sai dai godiya domin kuwa in ganin haka ne abu mafi cancanta a gareni amma ina ba yayata shawara da ta samu tai aure don Allah sannan nima ina son ki sani a cikin masu kaunarki na gode
Reply this thread
Adam A zango | 11/4/2012 2:49:07 AM |
Jama a gatam baya zanyi dun allah karbamin tambayana
Umar faruk | 9/8/2012 11:52:20 PMA gaskiya ba abinda zance sai dai godiya domin kuwa in ganin haka ne abu mafi cancanta a gareni amma ina ba yayata shawara da ta samu tai aure don Allah sannan nima ina son ki sani a cikin masu kaunarki na gode
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 5:51:26 AM |
Salam nafisa wai meya kike wa mutane wulakanci idan munkiraki awaya. My phone number 08097489867
Isah zango kano | 9/11/2012 5:06:39 AMAllah yabar manake nafisa ki ta godiya ga allah daya baki kyau yabaki jama'a allah yakaramiki basira amin
Reply this thread
Suleiman (Namu Namu) | 9/11/2012 3:44:49 PMYea quit sure Nafisat hav don wel, infact sh's doin wel. U ar my bst nd super star. May Almighty Allah cntinue to hlp u in ol ur endeavorz. CARRY GOOO! sky is ur limit
Reply this thread
Buhari adam | 9/11/2012 3:46:25 PMAllah madaukikin sarki yafada acinkin lafinsa mai girma (Kuyi wa,azi domin wa,azi naa anfanin mumini) don haka inaa yimiki fatan alheri, ammafa kiyi aure tunkina cikin lokacinki, kuma kisani mace bakaman namiji bane,atakaicede mutuncin 'yamace dakin mijinta,kuma bawai ina donki aureni a,a ina yimaki wa,azi saboda Allah,kuma ina sonki saboda Allah,kuma saboda kishin addini dakike dashi assalam 08064253738.
Reply this thread
Buhari adam | 9/11/2012 3:47:15 PMAllah madaukikin sarki yafada acinkin lafinsa mai girma (Kuyi wa,azi domin wa,azi naa anfanin mumini) don haka inaa yimiki fatan alheri, ammafa kiyi aure tunkina cikin lokacinki, kuma kisani mace bakaman namiji bane,atakaicede mutuncin 'yamace dakin mijinta,kuma bawai ina donki aureni a,a ina yimaki wa,azi saboda Allah,kuma ina sonki saboda Allah,kuma saboda kishin addini dakike dashi assalam 08064253738.
Reply this thread
Daga masoyinki shamsu | 9/12/2012 8:44:46 AMAssalamu Alaikum sakone da gamasoyinki shamsu Agaskiya kina birgeni A fim
Reply this thread
Daga masoyinki shamsu | 9/12/2012 8:45:19 AMAssalamu Alaikum sakone da gamasoyinki shamsu Agaskiya kina birgeni A fim
Reply this thread
Badamasi m mahmud yarkufoji | 9/12/2012 10:46:16 AMNafisat kenan allah dai yaqara miki haxaqa da kwaxo a wannan harkar ta film ki huta lafiya, daga karshe pls nafisat (maintain ur beautiful skin pls nafisat dn't start distroying ur skin wit cream dun allah)
Reply this thread
oumar mouhamadou ngr | 9/12/2012 2:52:12 PMdafatan kina lafiya sannan gai suwa juwa gareki nafisa muna kalon film naki a senegal sannan mutamen dake senegal suna cewa kina da keyawo har ma suna amsar kasat suje sukalla sannan suna cewa hausa film yanada dadi da gasake sannan kuma suna cewa hausa suna da keyawo abin yanayimini dadi sannan nafisa ki gode wa allha wanda yabaki sura maikewo nafisa yakamata kiyi aure domin aure yafi komi daraja sannan aure sunnar annabine sannan aure yana tayma kawa mace wajan komi nafisa dan allah kiyi han kuri idan nafada miki maganar daba tayimiki dadiba nafisa ina gaida masoyanki ga baki daya
Reply this thread
Nafisa | 1/31/2013 12:12:55 PM |
To nagode
Badamasi m mahmud yarkufoji | 9/13/2012 12:59:50 AMDafatan nafisat tatashi cikin koshin lfy allah yasa haka ameen and ihope u had a wonderful dream.
Reply this thread
Badamasi m mahmud yarkufoji | 9/13/2012 1:03:23 AMDafatan nafisat tatashi cikin koshin lfy allah yasa haka ameen and ihope u had a wonderful dream.
Reply this thread
Badamasi m mahmud yarkufoji | 9/14/2012 4:00:41 AMNafisat happy jumu'at kareem
Reply this thread
Ummi dantama | 9/14/2012 10:56:42 AMAllah yabaki miji ki aure tun tauraronki yana goshinki
Reply this thread
Auwal Bako Katsina | 9/15/2012 12:37:55 AMAssalamu alaikum bayan dubu gaisuwa, tare da fatan a koda yaushe kina cikin ko shin lafia ameen. A gaskiya nafisat kina matu kar birgeni a cikin film. ubangiji allah yakara maki basira da lafiya,ya tsarn ki daga mahasada ameen. daga mai kaunar ki AUWAL BK. bissalam, ina jira sakon ki.
Reply this thread
Hafsat | 9/19/2012 6:22:22 AMMy best actress nafisat i just lik d way u use 2 act y bcos ur movie it teach alot pls i want u 2 mentain ur skin. And i lik d way u use 2 in time of hardship may ALLAH contioun 2 blss u.
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi | 9/20/2012 2:20:49 PMDaga masoyin nafisat ga wata 'yar mahawara shin da hadiza gabon da kuma sarauniya uwar lafaxi ma'ana nafeesat wacece tafi iya acting sai naji daga gareku dath my phn number 08181015328 OR 07056324857
Reply this thread
Musbahu Adamu | 9/23/2012 4:36:49 AMHm!masoyan Nafisa kuna da yawa sosai,amma wani abin mamaki kusan duk phone no.kuke so. Shawarata gareki Nafisa idan zaki bada no.ki bada correct ba kamar sauran actors ba da suke bada wrong.
Reply this thread
Sadiya Abdullahi | 9/24/2012 5:16:56 AMNafi duk masoyanka masoyanka ne ya kamata ki duba farin jini da kikafi sauran 'yan film ki amsa rokon number naki da muke mufa musulmai 'yan uwanki ne masuyi miki fatan alhairi.haba!haba!haba nafi ki tunafa sai da son mai sonka Allah ke budama ya kamata ki ansawa masoyanki bukarsu.
Reply this thread
Ibn Abdul | 9/25/2012 1:21:25 AMi will contiue prayin 4 u 2 succed in ur lyf nd plz i nid ur phone no dis iz myn 08170181802.
Reply this thread
Auwal kolina | 9/26/2012 1:14:32 PMSlm tamusanman ga sarauniyar duniya wato nafisat abdullahi hmm yar uwata takaina kisanifa karkimanta da ni akan alkawarinmu kinsan tsananin kaunarki ta rudani xan xuce sanki araina halittane saurarran kalamanki nishadine agareni kuma nakasance da mallakamiki xuciyata nafisa da xaki auna xuciyata akan axabar kaunarki da saikin dausayawa rayuwata da ga mai kaunarki Auwal gashu.a yb state
Reply this thread
Auwal kolina | 9/26/2012 1:15:00 PMSlm tamusanman ga sarauniyar duniya wato nafisat abdullahi hmm yar uwata takaina kisanifa karkimanta da ni akan alkawarinmu kinsan tsananin kaunarki ta rudani xan xuce sanki araina halittane saurarran kalamanki nishadine agareni kuma nakasance da mallakamiki xuciyata nafisa da xaki auna xuciyata akan axabar kaunarki da saikin dausayawa rayuwata da ga mai kaunarki Auwal gashu.a yb state
Reply this thread
Auwal kolina gashu'a | 9/26/2012 2:31:30 PMAmincin Allah yatabbata ga kyakyawar halitta wato madunbin dubawata nafisa tsananin sankine yakawo mutane suke kawo gudun mawarsu game da kaunarki dan ko mai irin sunanki naji sainaji sanyi a raina barantana inga maikamada ke sainamata karbar bangirma kuma karkidamu kinwuce da ajin mahassada yan tsurku' daga masoyinki a lokace A'k boy ma .ana Auwal kolina na barki lfy
Reply this thread
oumar mouhamadou ngr | 9/26/2012 3:37:27 PMda fatan kina lafiya nafisa gaskiya ni oumar dan ngr ne nafisa miyasa duc wanda ke kalon flm naki she yaji yanasonki naga mutane masuyawa masu kallon film naki sannan kowa yana cewa shiyana sonki har zaka iske maza waje daya kuma duc suna sonki har kowa yana cewa shi imba nafisaba bai son kowa nafisa walahi akaw kama ko ina naga wata yarinya wanda kukayi kama ke da ita me masalar shi ne yarinyar a senegal ne take nafisa son da nike yimiki shiyasa naso yarinyar badan komiba sannan walahi duc wanda zai ganeta zaice kuyi kama ke da ita sannan abu kainama suna cewa tayi kama dake sannan yarinyar ma da ta ganeki a kasat tasan da tayi kama dake nafisa ina gaida maso yan ki maza da mata
Reply this thread
YAKS MAN | 9/28/2012 3:40:33 PM |
Don Allah kudaina fadar haka
Hafsat | 9/27/2012 1:16:23 PMI dot know what 2 say about u but the only tin i will lik 2 tell u is dat pls mentain ur dignity and ur skill may God hlep us.
Reply this thread
sufaina mukthar | 9/29/2012 1:31:19 PMKe nafisa ki nutsu ki. Samu mijin aure kiru fawa kanki asiri ki rasa wanda zaki aura sai a zango to kisani a zango auri saki ne dashi yanzu matan sa biyu ya saki maman haidar kema kina shiga yana hango wata sabuwar jaruma mai kyau zai koma mata kiyi wa kanki fada
Reply this thread
Auwal kolina gashu'a | 9/29/2012 10:32:08 PMDan allah jama'a afadi alkairi ko aishiru nan wajene na supot bawai wajen fadar badadiba
Reply this thread
A'k boy ma'a auwal kolina | 9/29/2012 10:53:24 PMInamikawa dubungaisuwa ga duk maikaunar farincikin xuciyata wato nafeesat kaunarki araina tuntuni gamaisan ki Auwal yobe ina miki fadan alkairi
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi Wudil | 10/1/2012 12:07:19 AMDuk kun dami kanku wai akan number to idan kana neman number ta wanda yake film ko waka ai bama sai ka wahalar da kankaba wlh amma ku biyo ta wannan hanyar 07056324857 ko kuma tanan 08181015328
Reply this thread
Sunusi musa | 10/1/2012 3:47:29 PMKina burgeni ta wajen dressing dinki da kuma kwalliya sai kuma uwa uba kalamai,Allah taimakeki ameen
Reply this thread
Sunusi musa | 10/1/2012 3:47:41 PMKina burgeni ta wajen dressing dinki da kuma kwalliya sai kuma uwa uba kalamai,Allah taimakeki ameen
Reply this thread
Sunusi musa | 10/1/2012 3:48:52 PMKina burgeni ta wajen dressing dinki da kuma kwalliya sai kuma uwa uba kalamai,Allah taimakeki ameen
Reply this thread
Malama nafeesat kin zarce sa'a | 10/2/2012 12:53:03 AMAssalam alaikum masoyan wannan kyakykyawar mace dafatan kunanan ciki koshin lfy
Reply this thread
oumar mouhamadou ngr | 10/2/2012 8:33:46 AMda farko ina mika gai suwata ga nafisa da fatan kina lafiya sannan ina gai da masoyan nafisa da fatan kuna lafiya gaskiya masoyan nafisa naji dadi danigga kuzamo daya sannan kuna son juna sannan babu mai fada ma dan uwarsa magana maimuni sannan allah yakara hada kanku waje daya gaskiya kuna birgeni gaskiya banitaba ganni kuna sa insaba ta wajen rubuta wasika sannan allah yabarmu tare bamu san junaba amma allah yaqadar musan juna wanan wajen sannan ga mu yan hausa masoyan nafisa dan allah idan nayimuku magar da batayi muku dadiba to dan kuyimini gafara domin koya ya na kuskure
Reply this thread
MUNZALI S ISAH KURA | 10/2/2012 2:46:25 PMGAREKI YAYA TA INA ROKON ALLAH YA KARA TSAREKI YA KUMA TAI MA KEKI AFUWA GA MASOYA ANTY FINA TANA NAN ZATA BAWA MASOYA LAMBARTA NAN BA DA DA DADEWABA KI HUTA LAFIYA MAI KYAU
Reply this thread
MUNZALI S ISAH KURA | 10/2/2012 2:49:06 PMGAREKI YAYA TA INA ROKON ALLAH YA KARA TSAREKI YA KUMA TAI MA KEKI AFUWA GA MASOYA ANTY FINA TANA NAN ZATA BAWA MASOYA LAMBARTA NAN BA DA DA DADEWABA KI HUTA LAFIYA MAI KYAU
Reply this thread
YUSUF BABA MAIKYAU | 10/3/2012 3:39:57 AMNafisat u always amazes me
Reply this thread
YUSUF BABA MAIKYAU | 10/3/2012 3:41:09 AMNafisat u always amazes me
Reply this thread
Doctor Halima Harun | 10/4/2012 10:06:10 AMNafeesa u acting is nice, u are fabulous. I really like ur acting. Am hoping that I will get ur number. If only am at home, I shuld hv come 2 arewa house 2 meet u. But unfortunately I live kaduna, nd am now studying in sudan. I hope one day we will meet.
Reply this thread
Bunu sheriff | 10/5/2012 2:19:05 PMAlso need ur phon nomba,dis is my 08093203234
Reply this thread
Mohammed bbj | 10/5/2012 7:07:38 PMI love you nafisa, i really love you, no one like you.
Reply this thread
Mohammed bbj | 10/5/2012 7:10:06 PMI love you nafisa, i really love you, no one like you.
Reply this thread
Mr. Ben Race | 10/5/2012 11:52:53 PMHello, good day to every one this is Mr Ben Race an agent in terms of getting sugar mummy any were in Nigeria, so if you know that you need a real sugar mummy or daddy call me today on 08076265935 for me information on how to get one thanks.
Reply this thread
HABU GARNANAHI | 10/8/2012 3:06:54 AMNafisa please and please help me with you phone number
Reply this thread
Naja,at s m | 10/8/2012 2:28:11 PMAslm ya dace ku dinga sauraran masoyanku dan samu cigaba
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 8:15:55 AM |
Zuwa ga gwarzon directed ali nuhu . Wai meyasa in munkiraka awaya baka dagawa 08097489867
Ihsan | 10/10/2012 4:45:52 AMIs it true that Nafeesat entered d hausa industry, just bcos she luv Zango? Pls any one with d answer? I need knw pls.
Reply this thread
Khaleepha khan | 10/10/2012 2:08:44 PMIn my Life i hv Learned 2 Respect Beauty, That's why i Respect you..... My 6ter Nafeesat Abdullahi
(07039629357)
Reply this thread
Khaleepha khan | 10/11/2012 12:47:38 AMMera Dil Bhi kitna Pagal Hai, Yeh Pyaar To Tumse Karta Hai..... Mein Tumse Pyaar Karti Hai NAFISA Abdullahi
Reply this thread
DAHIRU JIBRIL TSUNA | 2/24/2013 5:48:14 AM |
Inagai duk masoyon nafisat abd
DAHIRU JIBRIL TSUNA | 2/24/2013 5:53:37 AM |
INA GAIDA DANDALIN MASOYA MZ DA MT,DAGA DAN TSUNA
DAHIRU JB TSUNA | 2/24/2013 10:12:10 AM |
zuwaga dandalin masoya naku dahiru jb tsuna,kecewa maku barkakku da yinin yau, dafatan anyini lafiya.
Khaleepha khan | 10/11/2012 12:48:27 AMMera Dil Bhi kitna Pagal Hai, Yeh Pyaar To Tumse Karta Hai..... Mein Tumse Pyaar Karti Hai NAFISA Abdullahi
Reply this thread
abdullahi usman | 10/11/2012 9:34:48 AMassalamu alaikum nafisa abdullahi inna mai baki shawara don allah ki kara zama da dagewa da andini mussuluchi inne abdullahi usman sannan indan kina bukatar shawara to number ta 070-57287560
Reply this thread
OUMAR MOUHAMA DOU NGR | 10/14/2012 4:37:49 PMDA FATAN KINA LAFIYA SANNAN GAI SOWA JUWA GARE KI NAFISA MIYASA BAKI RUBUTOWA MASO YANKI DA WASIKA BA DOMIN SUSAMU HADIKAI NAFISA I DAN KINA GANIN WANAN WASIKU DA M ASOYANKI SUKE RUBUTOWA TO MIZAI HANA KEMA KI RUBUTO MUSU DAWASIKA NAFISA SO YANA ZAMA WAJEN DA AKE KULASHI NE BA WA JEN DA BAA
Reply this thread
Mustapha Muazu Tsauri | 10/16/2012 7:43:26 AMHi Nafeesat wlh ki gode ma Allah da mutane ke roshin akanki Allah ya kareki daga sharrin makiya ameen daga dan Tsauri watau Mustapha nagode
Reply this thread
Mustapha Muazu Tsauri | 10/16/2012 7:43:29 AMHi Nafeesat wlh ki gode ma Allah da mutane ke roshin akanki Allah ya kareki daga sharrin makiya ameen daga dan Tsauri watau Mustapha nagode
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 10:15:27 PM |
Salam gaisuwa ga ali nuhu nafisa abdullahi sha'aibu lawan kumurci hadiza gabon rahma hasan fiddausi idri tacikin film din bayan wuya .may phone number08097489867
MR MHAMDU NR | 10/19/2012 4:08:23 PMgai suwa juwa gareki nafisa dafatan kina lafiya nafisa walahi film naki da adam azango yana yimini dadi nafisa a ganina allah yabaki basira da kuma fahimta wajen film nafisa allah ya baki farin jini wanda yasa mutame dadama suna sonki nafisa kiyi afanin da lokacin da allah ya baki kiyi aure nafisa idan allah yasa kiga wanda kike so to dan allah kiyi aure domin nasan da maso yanki suna dayawa shedai abin yare ge shine kizabi wanda kike so nafisa allah ya baki miji nagari mai taw sayamiki sannan wanda zakugane wajuna sannan mai adini nafisa walahi hanya tanada nisa ama idan kibita she kiga karsheta to haka lokaci yake yanada karshe nafisa ki duba wada sukayi film lokaci baya to yanzu ina suke lokaci sune ya kare nafisa dan allah kiyi aure sannan idan na fada miki maganar da bata yimiki dadiba to dan allah ki yafe mini walahi ina cikin maso yanki ina gaida maso yan ki 00221777683968
Reply this thread
Sulaiman S. Jikamshi | 10/21/2012 9:15:43 AMGaisuwa ta da fatan alkhairi ga jan gwarzo kuma babban abin alfahari na daga cikin yan wasan hausa. Allah ya ja zamanin ka. Kayi naka kayi na wasu, sarki Ali.
Reply this thread
Muhsin keffi | 10/22/2012 4:26:33 PMKamar yadda manzon allah yafada aure shi ke gaba da kome kuma wahal halun da kukeyi yasa tabaku nata nabar
Reply this thread
Shema'u isah kaduna | 10/24/2012 8:57:58 AMKaico! Wai yanda kukeson nafisa,kuna son manzonmu(s.a.w)kuwa?hattara dai ba ita zata kaiku aljannaba.
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 7:56:44 AM |
Salam shema'u isa kaduna. San da mukewa manzon allah s.a.w. Bamawa nafisa ko kadan . 08097489867
Ahmad sadiq | 11/6/2012 10:00:25 AM |
Amma gaskiya ke shema'u jakaceke daganinki tubabbiyace kuma baki shiga class ba gaskiya ki koma skul kuma idan kinji haushi call dis number 08097489867 banza jaka
AMINATU M ADAM | 10/26/2012 4:01:27 AMdon allah kibani phone numberki,ina bukatarshi sosai
Reply this thread
dee muwaddat kano | 10/30/2012 12:17:05 PMin matter of fact,u a my best actress in hausa movie,i wish u dee best.plx ur phone number,so dat we can communicate,i wan hear ur dat lolli pop sound of ur mouth.
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed.Kano | 11/1/2012 3:59:15 AMyama xaki hada son Annabi(s.a.w)da Napisa! indai kai cikakken musulmine kowa ai matsayinsa daban.So there is no comparison b/w them! Napisa kam gwanata ce.
Reply this thread
Hanan Isa | 11/4/2012 1:55:27 PMFans naki sune kudinki ba salary ba,,reply them so as to make them feel among not just keeping mute,kudos 4 ur effort towards ur career
Reply this thread
Assoumana | 11/5/2012 3:46:13 AMJinjina zuwa gareki malma nafisa dokaka allha ke badawa kede allha yabaki allha yakaramiki son manzon allha S A W amin
Reply this thread
Nafisa s abdullahi | 11/5/2012 4:37:15 AMMasu bayar da kan akan wata actress baku da aikin yi!!! Duk abinta de tafi wasu wasu sunfita haka duniya take.to nidai du abinki sai na ganki ko kinaso ko ba kyaso oh! Kinsan duniy da fadi kafi wani wani yafika.but cont ur lf smoothly as u began
Reply this thread
Umar Al-Assad | 11/6/2012 2:45:58 AMMaintaing d rght atittud s easy dan regaing d rght atittud
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 4:58:35 AMSalam yan uwa musulmi ina mika gaisuwa ga ali nuhu da nafisa abdullahi
Reply this thread
oumar mouhamadou ngr | 11/6/2012 7:06:22 AMgai suwa zuwa gareki nafisa da fatan kina lafiya sannan ina gaida adam a zango da fatan yana lafiya san nan da sarki alinuhu da fatan yana lafiya sannan ina gaida duc ma soyan nafisa da fatan kuna lafiya sannan ina yimuku fatan alheri zuwa gareku sannan wanda ba ma soyan nafisa ba to dan allah kuyi hankuri dumin mudai muna son nafisa
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 11/6/2012 8:07:38 AMSalam shema'u isa kaduna . Son damuke wa manzon allah s.a.w. Bamawa nafisa ko kadan
Reply this thread
Muhibba Rashid M/madori | 11/7/2012 1:42:30 PMHaba nafisa mutane sai bada kansu suke akanki amma har yanxu bakice komiba.to ni dai baxan ce komaiba amma Allah yahadani da ke a inda mslmin duniya suke bauta ko a aljnna.kinsa rai tana tare da wanda take so ko a aljnna.alhdt.
Reply this thread
Nafi usman gwammaja | 11/7/2012 2:25:58 PMYa kamata yayanmu kafitar mana da sirrin dan marayan zaki.gsw ga takwarata da basirin drct mal aminu sairaAllah ya kara kaifin basira.
Reply this thread
Hounrable ta'in g2 | 11/8/2012 11:46:52 PMJama'a wai meyasa kuke ta wahalar da kanku alhalin nafeesa batasan kunayi ba. Kuma barinafada muku gaskiya nafeesa wallahi bata da kirki . Dan neman karin bayani:- username 2go08098886773.may phone number08097489867
Reply this thread
Usman aliyu tambuwal | 11/11/2012 7:37:56 AM |
Amma ina mamaki wannan magana ya akayi kasani ko budurwar kace 08182630256
Hounrable ta'in g2 | 11/12/2012 11:47:56 AM |
Salam nidai masoyi ali nuhu ne sosai .yaya ali inaso kagai damin da nafisa abdullahi.rahma hasan.hadiza gabon.fati ladan.jamila nagudu.fiddausi idris wacce tai film din bayan wuya.shu'aibu lawan kumurci.adam a zango.username 2go 08098886773 my phone number 08097489867
Dauda maishanu | 11/9/2012 8:19:05 AMNafisa idan har zaki aure don allah ki auri sadip sani sadip
Reply this thread
Sani nafisa | 11/9/2012 2:09:27 PMNafisa ni ne (sani ) amma duk wandayace yanasonki kisoshi saboda inbaki mantaba akwai wani hadisi dayakiciwa duk wanda sukayi soyayya saboda allah to ladansu yanawurin allah
Reply this thread
Yobe | 11/10/2012 2:28:35 AMAssalamu alaikum, ni a gaskiya a cikin duniyar film na hausa babu wadda na tsana kuma na ki gani ta fito a cikin shiri kamar nafisa.
Reply this thread
Maijidda Thanee Tha,eed | 11/11/2012 4:28:41 AM |
To in haka ne me ya kawo ka nan?domin nan gurin na masoyan Napeesa ne zalla ba na makiyanta ba.kuma hassada ga mai rabo taki ce!!
BAGABASH | 11/11/2012 6:57:21 AMI LV U 4RM EVRY RAMIFICATION,Nafeesat,d major problem here x dt i waz even hospitalized due d lv i hv 4 u as ma actres,i wish u cn undastnd ma felng n reply me via diz post,tnx u 4 undstandng ma isue n favourable reply, urz affectionate bagabash........
Reply this thread
Usman aliyu tambuwal | 11/11/2012 7:52:23 AMGaisuwa ga (informal brilliant successful young person) ali nuhu ina mika gaisuwata gareka allah ya kiyayeka daga sharrin mutum da aljan amin, allah ya nuna min kafiddani fim kamar yadda ka fidda zango,nafisa,lawan ahmad. Dadai sauransu amin. In addition iwant you to be blind to your talkative enemies and be deaf towards your active enemies.
Reply this thread
Nafi! Abdl! | 11/16/2012 6:00:04 AMGaskya bakaramin mamaki nayi ba danaga dinbin masoyana a dan wannan threard dn da aka bude! Ina godya sosai kuma ina sane daku to dan kuna raina! Littafi na ware na daban dan rubuta phone numberbs dnku. Sai ince kucigaba da hkr wata rana da kaina zankira ku!! Love you all!
Reply this thread
Maijidda Thanee Tha,eed | 11/21/2012 12:09:14 PM |
Ga wadanda suke korafin Nafisa bata reply wa fans dinta,to gashi yanxun tayi,daman na fada maku cewar Nafisa tana sane da duk masoyanta sai dai al,amura da suka sha kanta.Sai dai wani hanxari ba gudu ba! Dan Allah Nafisa ki bawa maras da kunya ki kasance mai cika alkawari.Mai kaunarki ako da yaushe da kuma yi maki fatan alkairi JIDDHA.
Habibu mohammed DOKA(Head_boy) | 11/24/2012 9:56:10 AM |
Ass. my feenah may allah protect u 4rom 7 place these are:jahannamah,hawiyah, lazzah,sakarah,manatah, uzzah,latah and also may allah reward u with jannatul firdausi.feenah i luv u more than i luv my self.
ABDULRASHEED MUHAMMAD | 11/16/2012 12:33:30 PMDON ALLAH KI RIKA TUNAWA DA CEWA DUKKAN MAI RAI MAMACINE SANNAN KUMA KINSAN DACEWA FILM DINNAN DA KUKE ALLAH BAI HALLATA SHI BA FA. DON ALLAH KI KULA SOSAI . NAFISA
Reply this thread
bash | 11/19/2012 1:36:43 PMi luv ur actions, bt i advice u 2 go nd marry dan 2 stay wastin ur tym, spoilin ur future...pls herken 2 d advice. NAFISA
Reply this thread
Zaynab | 11/20/2012 10:56:42 PMSalam hop u are fine, my regards 2 ol ur frnd nd family
Reply this thread
Zaynab | 11/20/2012 11:06:04 PMSalam ina mika gaisuwata xuwaga 'yar uwata hadiza gabon,dafatar kina lafiya.
Reply this thread
Muri sa,ad | 11/21/2012 1:56:05 AMSlm."yan uwa barkanku da war haka....nafeesa allah ya kareki daga sharin mahassada da makiya..nafeesa kina burgeni adukkan fina-finaiki allah{s.w.t}yabaki miji nagari nafeesa.
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/21/2012 11:43:57 AMGa wadanda suke korafin Nafisa bata reply wa fans dinta,to gashi nan dai yanxun tayi.daman nace na tabbatar Nafisa tana sane da duk masoyanta al,amura dai ne suka sha kanta.Sai dai kuma wani hanxari ba gudu ba dan Allah Nafisa ki bawa maras da kunya ki kasance mai cika alkawari.Mai kaunarki ako da yaushe da kuma yi maki fatan alkairi JIDDHA.
Reply this thread
Habeev mohd Doka(head _boy) | 11/24/2012 12:08:27 PM |
Gaskiya maijiddha kina burgeni saboda kinason aunty feenah ,wallahi kema allah yabar mana ke ,saboda kina kare mana feenah.daga sharri yan adawa.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/30/2012 2:42:43 PM |
Ai wato Habeev da Muri Allah kadai yasan irin kaunar da nakewa Nafisa,shi yasa nake kareta daga maganganun yan bakin gida irinsu Baban baby.Anas me xai hana ka biyo layinmu ka rabu da Fati Ladan? In kuma ba haka ba,kar mu kuma ganin yar kafarka ta leko wannan thread din,dan na masoyan Nafisa ne bana Fati ladan ba.Ahto!!
Muri sa,ad | 11/25/2012 2:54:18 PM |
Gaskiyane.maijiddah kina son gwanarmu..allah ya kareta daga sharrin mahassada da makiya.allah yabata miji nagari.allah ameen
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/21/2012 11:48:17 AMGa wadanda suke korafin Nafisa bata reply wa fans dinta,to gashi nan dai yanxun tayi.daman nace na tabbatar Nafisa tana sane da duk masoyanta al,amura dai ne suka sha kanta.Sai dai kuma wani hanxari ba gudu ba dan Allah Nafisa ki bawa maras da kunya ki kasance mai cika alkawari.Mai kaunarki ako da yaushe da kuma yi maki fatan alkairi JIDDHA.
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/21/2012 11:49:16 AMGa wadanda suke korafin Nafisa bata reply wa fans dinta,to gashi nan dai yanxun tayi.daman nace na tabbatar Nafisa tana sane da duk masoyanta al,amura dai ne suka sha kanta.Sai dai kuma wani hanxari ba gudu ba dan Allah Nafisa ki bawa maras da kunya ki kasance mai cika alkawari.Mai kaunarki ako da yaushe da kuma yi maki fatan alkairi JIDDHA.
Reply this thread
Habibu mohammed Doka(head_boy) | 11/24/2012 11:42:04 AMAunty feenah allah yakara maki cigaba,allah ya kare mana ke daga sharrin masu sharri,kuma dan allah kidinga bada amsa wa masoyanki ko zamuji dan sanyi aranmu,daga mai maki fatan alkairi,Dan mutanen bauchi state,alkaleri l.g.a,
Reply this thread
Anas baban beby jos | 11/24/2012 1:43:25 PMNidai atunanina aureshine komai ga 'yace amma bansan keme ki ganiba!!!sai fati ladan
Reply this thread
Habeev mohd Doka(head-boy) | 11/24/2012 11:18:39 PM |
Ass.Dan uwa Anas baban baby inason kasan cewa aure nufi ne na allah,in allah yakawo ko mutum bayaso sai yayi,kuma wallahi ko makaho ne yasan feenah tafi fati ladan saboda in yaji kalamai ma kawai zaice feenah tafi,ina fatan dan uwa ka gane,kazo mubi black beuty allah yabar mana aunty feenah.DAGA DAN MUTANEN BAUCHI STATE
Abubakar | 11/24/2012 7:51:07 PMMy dear I am one of ur best pans, and will always have love and care 4 u my angle. But always, I want to see face to face or want to her ur golden voice. Plz help me my dear !!! Here is my Number 08098550760, plz Help me,( karki cemini Sai wata rana)
Reply this thread
Habeev mohd Doka | 11/25/2012 12:20:46 AMAunty fenah may allah help you in what ever you are doing.feenah you are my remarkable and indnmietable one.glory be 2 allah,
Reply this thread
ahuta | 11/25/2012 9:34:42 AMAllah ka ki yaye mu dg sharrin wakewake
Reply this thread
Habeev mohad Doka | 11/25/2012 10:32:04 PMAss.feenah akullum arayuta inamaki fatan alkairi,da kuma fatan allah yabaki miji nagari,wadda zaikula mana dake yakuma rikeki amanrki tsakani da allah ,dakuma wadda yake sonki tsakani da allah bawai dan sanuwan dakikayiba.kuma ina kara yi miki fatan kirabu da dukkan yan firm lafiya .banason kiyi irinnasu maryam malika d.s.Feenah ina fatan zaki karanta .DAGA DAN MUTANEN BAUCHI
Reply this thread
Habeev mohad Doka | 11/25/2012 10:35:26 PMAss.feenah akullum arayuta inamaki fatan alkairi,da kuma fatan allah yabaki miji nagari,wadda zaikula mana dake yakuma rikeki amanrki tsakani da allah ,dakuma wadda yake sonki tsakani da allah bawai dan sanuwan dakikayiba.kuma ina kara yi miki fatan kirabu da dukkan yan firm lafiya .banason kiyi irinnasu maryam malika d.s.Feenah ina fatan zaki karanta .DAGA DAN MUTANEN BAUCHI
Reply this thread
Habeev mohd Doka | 11/26/2012 2:37:41 AMOh ! feenah nasan cewa watarana zaki buya mana mu daina ganinki,wallahi feenah inda aure ba manzon allah ne ya umurchi dukkan musulmi dayi ba da sai ince bamu gaji daganinkiba,saboda ke akkullum ba'a gajiya da ganinki da kuma jin muryanki,wallahi feenah ina tausayawa dukkan wanda allah yayi shi makaho saboda baya da ikon da zai kalla black beauty,ina fatan allah yabude masu idanu dan suma sukalli gwanata feenah,haka kuma allah ya bude wa kurame kunnuwansu dan suma suji tattausan lafazi daga bakin gwanata feenah.Akarshe aunty fenah dan allah dan darajan annabin mu garokona gareki ki turumin da nomban wayanki badan komaiba sai dan mugaisa dakuma wasu tambayoyi game dake,muna gaisawa da ali nuhu amma ke kuma bakyason bada numbanki,GA NO.TA 08084273548 Nasan kin san darajan allah(s.w.a) da manzon allah(saw)dansu nake so ki amsa min rokona.
Reply this thread
katsina | 11/27/2012 3:02:48 PM |
Bangane ba ai min byn
Umar beezee | 11/26/2012 9:56:57 AMMy 6ster if i call u ar nt receiving my call i dont no why
Reply this thread
Umar beezee | 11/26/2012 9:58:21 AMMy 6ster if i call u ar nt receiving my call i dont no why
Reply this thread
Habeev mohd Doka | 11/26/2012 12:41:53 PMOH ! aunty feenah peace be upon 2 u,up 2 d end of your life and also i hope you will success in your life.feenah please be with me in life,aunty feenah my only dream 2 u i want 2 c u p2p,may allah make our drem 2 b reality,here my phone nunber 08084273548.help with your own .thank you. DAGA DAN MUTANEN BAUCHI
Reply this thread
Anas baban beby jos | 11/27/2012 11:17:51 AMAss.zuwaga masoyan feenah inaso dan allah ku canza ra,ayin kubadan komai saidan baku.iyaza'beba kuma feenah!dan allah kigaishe min,da tauraruwar sama mai haske, wato.fati ladan 'yar baiwa kihuta lafiya
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/29/2012 9:53:16 AM |
Haba baban Baby! dan Allah ka rufe mana baki da wannan maganar taka maras kan gado,dan kasan kai ma ba gaskiya kake fada ba.Nafisa tafi Fati
Abdullahi idris ta'in | 11/29/2012 1:08:25 AMSalam nafisa nidai inhar zaki aureni to nayarda zan aureki saboda nadade ina sanki kuma nataba ganin a county mall anan garinmu kano najitsoron naimiki magana saboda inajin tsoron wulakanci saboda banasan wulakanci amma inasan nasan inda kike saboda nakawo miki ziyara bissalam kihuta lfy username 2go 08098886773 phone number08097489867
Reply this thread
YUSUF DAURA | 11/29/2012 1:58:27 PMNafybaby da allah na tambayeki mana shi wai ckn fina finanki wana film ya fi burgeki daga yusuf Daura Number 08100074526 2go kuma sudaiszng ko Ahuta310
Reply this thread
Sarnazir zakariyya'u | 11/30/2012 11:27:18 AMSalam, agaskiya bantaba jin inason dan wasan hausaba kamar ki, saboda haka inaso kirubuto min kalmar dazanji dadin ta amatsayinki na wacce nakeso.kihuta lafiya. Sunan dakika gani dashi nake amfani a facebook.
Reply this thread
Anas baban beby jos | 11/30/2012 2:37:56 PMHabawa maijiddha! kimayi shiru kawai domin nidai kan babu abida feenah zataya burgeni i,m, sport hajiya fati ever and ever i promies in sha allah good bey
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 11/30/2012 3:13:12 PM |
Haba baban baby! yanxu da kai dan jos ne amma ka ke challenging yar jaharku? Mu kaga mun fito daga kano amma muna bayan Aunty Feena 4ever.Sai dai mun dena ma kalen dangi,domin babu abinda xamuyi wa Allah sai godiya,kasancewar yawan masoyanmu gida da waje.Kai ko rashin samun yan uwa yasa ka biyomu nan,dan nasan Fati Ladan bata da wannan dandalin masoyan,idan kuma tana dashi ka gaya mana sai mu leka mu ga wa yafi yawan masoya?
Habeeb mohd Doka | 11/30/2012 2:52:18 PMAss.Godiya mai yawa wa Dukkan masoyan aunty fenah, ina maku fatan kuna lafiya.yaya kokari.allah yataimaki rayuwanmu gaba daya.saboda wallahi akullum inna ziyarci wannan thread ina farinciki da kuma alfahari,da dumbin jama'an da ra'ayinsu yazo daya. ina fatan bazamu gaji ba, dan ko ayanzu mun amfana,dan munsan sunayen yan uwanmu ,allah sa watarana muga fuskokin junanmu ido da ido.alla ya karemu.daga maimaku fatan alkairi DAN MUTANEN BAUCHI. allah yakara mana son annabi.
Reply this thread
Habeeb mohd Doka | 11/30/2012 2:52:40 PMAss.Godiya mai yawa wa Dukkan masoyan aunty fenah, ina maku fatan kuna lafiya.yaya kokari.allah yataimaki rayuwanmu gaba daya.saboda wallahi akullum inna ziyarci wannan thread ina farinciki da kuma alfahari,da dumbin jama'an da ra'ayinsu yazo daya. ina fatan bazamu gaji ba, dan ko ayanzu mun amfana,dan munsan sunayen yan uwanmu ,allah sa watarana muga fuskokin junanmu ido da ido.alla ya karemu.daga maimaku fatan alkairi DAN MUTANEN BAUCHI. allah yakara mana son annabi.
Reply this thread
Habeeb mohd Doka | 11/30/2012 2:53:32 PMAss.Godiya mai yawa wa Dukkan masoyan aunty fenah, ina maku fatan kuna lafiya.yaya kokari.allah yataimaki rayuwanmu gaba daya.saboda wallahi akullum inna ziyarci wannan thread ina farinciki da kuma alfahari,da dumbin jama'an da ra'ayinsu yazo daya. ina fatan bazamu gaji ba, dan ko ayanzu mun amfana,dan munsan sunayen yan uwanmu ,allah sa watarana muga fuskokin junanmu ido da ido.alla ya karemu.daga maimaku fatan alkairi DAN MUTANEN BAUCHI. allah yakara mana son annabi.
Reply this thread
Hafizu Halliru Anayi Wudil | 11/30/2012 9:13:21 PMAvokanaina da 'yan uwana mata da maza kuyi haquri domin yanxu idan anyi calling na wayanta bata shiga dan haka banga ampanin number ba. Allah ya taimaki sarauniyar kyawawa Napeesat bin Abdullah
Reply this thread
Usman gwarzon garki | 12/1/2012 6:41:11 AMKowa yabi wanda kuma bai biba to anriga anbiya masa allah ya kara lafiya da basira
Reply this thread
Habeb mohammed Doka | 12/1/2012 7:19:45 AMAss.yan uwa masoyan feenah ,bana fatan inga ranar da zan daina ziyartan wannan dandali wai dan na nemi nombanta bansamu ba,wallahi kaunar fenah yariga yashiga jini na.dan haka ina kara kiran yan uwa da muci gaba da goyon bayan gwanan mu.ina gaida mutumi na HAFIZU WUDIL da dukkan masoyan feenah, daga DAN MUTANEN BAUCHI.
Reply this thread
Habeb mohammed Doka | 12/1/2012 7:20:57 AMAss.yan uwa masoyan feenah ,bana fatan inga ranar da zan daina ziyartan wannan dandali wai dan na nemi nombanta bansamu ba,wallahi kaunar fenah yariga yashiga jini na.dan haka ina kara kiran yan uwa da muci gaba da goyon bayan gwanan mu.ina gaida mutumi na HAFIZU WUDIL da dukkan masoyan feenah, daga DAN MUTANEN BAUCHI. allah yakara wa annabi daraja
Reply this thread
Fahad haruna doka | 3/27/2013 11:10:39 AM |
Gakiya ne maganan yaya habeeb
MAI GIDA ABDUL'BOSS BIG BOY | 12/2/2012 4:27:13 AMAslm 'yan uwana maza da mata 'yan wasan hausa shawarata dazan baku musamman mata 'yan wasa kada kubiyema shagalin duniya kada kumanta mutunci 'ya mace dakin mijinta danhaka ke nafisa abdullah da hadiza gabon maryam jibirin kuyi aure ton anakaunarku kafin xamaninku yawuce sunan Abdul gakuma username dina na 2go (bossabdul) sainagani
Reply this thread
MAI GIDA ABDUL'BOSS BIG BOY | 12/2/2012 4:28:07 AMAslm 'yan uwana maza da mata 'yan wasan hausa shawarata dazan baku musamman mata 'yan wasa kada kubiyema shagalin duniya kada kumanta mutunci 'ya mace dakin mijinta danhaka ke nafisa abdullah da hadiza gabon maryam jibirin kuyi aure ton anakaunarku kafin xamaninku yawuce sunan Abdul gakuma username dina na 2go (bossabdul) sainagani
Reply this thread
MAI GIDA ABDUL'BOSS BIG BOY | 12/2/2012 4:28:32 AMAslm 'yan uwana maza da mata 'yan wasan hausa shawarata dazan baku musamman mata 'yan wasa kada kubiyema shagalin duniya kada kumanta mutunci 'ya mace dakin mijinta danhaka ke nafisa abdullah da hadiza gabon maryam jibirin kuyi aure ton anakaunarku kafin xamaninku yawuce sunan Abdul gakuma username dina na 2go (bossabdul) sainagani
Reply this thread
MAI GIDA ABDUL'BOSS BIG BOY | 12/2/2012 4:29:09 AMAslm 'yan uwana maza da mata 'yan wasan hausa shawarata dazan baku musamman mata 'yan wasa kada kubiyema shagalin duniya kada kumanta mutunci 'ya mace dakin mijinta danhaka ke nafisa abdullah da hadiza gabon maryam jibirin kuyi aure ton anakaunarku kafin xamaninku yawuce sunan Abdul gakuma username dina na 2go (bossabdul) sainagani
Reply this thread
Anas baban beby jos | 12/2/2012 2:28:27 PMHabawa maijiddha ni,har dariya ma ki bani ke idan ba kalen dangiba to me yadameki.da 'yar jos kuma maganar da kikeyi ta hajiya fati ladan daki keyi wanan danda lin koke kiga dama zuki bud'e idan kunaso nafahimceku to ku kirani gaba da gaba idan kuma kunka sa calling na natabbatar da kunkasa wassalam
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/3/2012 2:07:22 AM |
Just bcoz she is my role model,beside gata musulma,bahausa kamar ni,kaga kenan ba kalen dangi nake ba.Kuma xancen kasawa ai ba xamu taba kasawa ba,when it comes 2 Aunty Feena.
Anas baban beby jos | 12/3/2012 2:41:19 AMOh! my God you are tell me kince me yasa ina jos bana son 'yar jos to ke me yasa kina kano baki support din 'yar kano kinga kuwa dole nace kalen dangi
Reply this thread
Anas baban beby jos | 12/3/2012 2:42:50 AMOh! my God you are tell me kince me yasa ina jos bana son 'yar jos to ke me yasa kina kano baki support din 'yar kano kinga kuwa dole nace kalen dangi
Reply this thread
Nazyg2 mai nafisa abdullahi | 12/4/2012 9:03:26 AMSlm anty na kwana biyu anty na kikan bani dukkan farin ciki alokacin da muke waya an fatan karki gaji dani anty na na gode allah ya kara daukakaki nazeefi gyadi gyadi,wato nazyg2 allah ya barmu dake amin
Reply this thread
Mal,muktar sokoto hubbaren shehu dan fodio | 12/4/2012 10:52:21 AMAssalamu alaikum bayan dubun gaisuwa da fatar kina lpy ga wani masuyinki kuma ma'abuci kallon fina finan ki yau shine yazo miki da gaisuwa wadda take shima baisan adadin taba allah ya kara baki lpy aci gaba dayin film daga Alh,muktar sokoto my phone number iz 08180225545
Reply this thread
Habeeb mohd DOka | 12/4/2012 11:56:06 AMSlm.malam nazeer barin gaya maka wani abu,inda gaske ne kana da nomban feenah to me dai hana katuro wa masoyan ta, awannan dandalin dan banga illan hakan ba. saboda dunbin masoyan gwanan mu feenah wanda suke complain akan cewa tana da kyaliya,kaga kuwa inkayi haka kuwa kataimaki gwananmu.bawai nafada maka haka waidan inason nombanta bane a,a saidai dan wasu saboda nikan muna waya da wasu yan firm.kahuta lafiya
Reply this thread
Deejer sk | 12/5/2012 12:31:31 PM |
Yace ne kawai,ni ban yadda da zancen ba.wasa kawai yake so yayi da hankalin mutane.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/6/2012 3:05:42 AM |
Kwana 2 Deejer baki leko wannan thread ba,na xaci ma ko kin tsere ne.Sai maganar Nazifi da Honourable ba gaskiya suke fada ba,coz idan kun duba maganar Honourable ta sama xaku ga inda yake cewa arabu da Nafisa bata da kirki,yanxu kuma yazo yana sukullen wai sunyi magana.Can U believe him yan uwa? Shi daman Naxir ba,a ta tasa dan ina jin wannan shine farkon shigowarsa.Ni kaina wallahi ina da number Nafisa,amman ba samun number ne wahala ba picking shine,domin tayi complaining wasu basu da kirki in sun kira
Abdullahi (hounrable ta.in g2 | 12/4/2012 1:36:05 PMSlm masoyiyata nafisa gaskiya naji dadi sosai dana kiraki awaya kika daga kuma kika karbeni hannu bibbiyu nagode sosai bissalam kihuta lafiya username 2go 08098886773 phone number 08097489867
Reply this thread
Habeb mohd Doka | 12/5/2012 1:42:54 PM |
Slm.yan uwa ni aganina ba abinda yafi fadin gaskiya muhimmanci arayuwa.banga amfanin mutum yadinga fadin abinda yaso ba.wannan dandalin bawai anyishine dan mutum yadinga fadan abinda yaga dama bane .akwai dokoki ,mu fatanmu dai allah yakara wa fenah farin jini da daukaka a idon duniya,allah ya kare mana ita daga dukkan wani shari. allah sa muna cikin ceton annabinmu.
Anas baban beby jos | 12/4/2012 11:33:52 PMGaskiya wahala bazata kare mukuba masoyan feenah idanzaku cenza ra.ayi ma tunwuri kucenza inkuma kunki mutuwar zuciya tana tare daku!domin kuwa har.abada bazaku sami phone number nataba
Reply this thread
Habeeb mohd Doka | 12/5/2012 2:38:41 AMSlm,masuce wai masoyan fenah bazasu taba samun nombanta,ai kun makkara dan dayawa daga cikinmu mun mallaki nombanta.kawai dai wani abin abarshi sirri kawai dan bai kamata kaza mutum marar sirri.in baku mantaba allah yana taimakon mutum akan abinda yake nema,ina rokon duk wadda yake neman nomban feenah yakara hakkuri zai samu.amma yarike sirri,naga wasu suna nuna wai suna waya da fenah,bai kamata kayarda da mutumin daya fito yana cewa ni mai gaskiya ne.(yan sycology sunce duk wadda yace ni mai hankaline to mahaukacine)allah ya karbi rayuwanmu da son annabinmu.
Reply this thread
Anas baban beby jos | 12/6/2012 10:07:05 AMNatabbata karyakake domin kuwa batasan ku nayiba datasan kunayi damun sani kucigaba da shan wahala har.abada kuhuta lafiya
Reply this thread
Habeb mohd doka | 12/7/2012 6:46:35 AM |
Aiya !! dan uwa, akullum inna ziyaci wannan dandalin wallahi ina tausaya wa dukkan wani dan adawa saboda wacce kake goyon bayanta bakamasan ta yadda zakayi ka nuna mata kana goyon bayantaba, dan nan ba dandalin masoya fati ladan bane ko wata yar firm,nan dandalin masoya fenah ne,kaga kuwa ai bazakace muna aikin banzaba dan inma fenah batasan munayiba nayi imanin duniya tasan munayi kuma jama'a sunsan tana da dumbin masoya masoya ,bana nadama akan fenah kaidai kazo mubi fenah dan wallahi kai kaikake wahala.allah yakara mana son annabinmu.
bala damta | 12/6/2012 2:11:08 PMnafisa da allah kiyihakuri kibani nbk
Reply this thread
Deejer sk | 12/6/2012 3:14:50 PMYa za'ayi na tsere jiddah?Ai kinsan mu kaifi daya ne,ita mukace kuma sai itan.ki barsu kawai.
Reply this thread
Deejer sk | 12/6/2012 3:19:21 PMYa za'ayi na tsere jiddah?Ai kinsan mu kaifi daya ne,ita mukace kuma sai itan.ki barsu kawai.
Reply this thread
Habeb mohd Doka | 12/7/2012 7:49:04 AM |
Slm.gaskiya kun cancanta a yaba maku,nayadda kuna kauna fenah 100 %. allah yabar mana ku ya hada kawunanku,dan kubiyu kuka rage mana a mata.allah yakara wa annabinmu daukaka.
Hounrable ta.in g2 | 12/7/2012 2:14:09 AMWai meye kuke tawahalarda kanku nafisa ce zatabaku number ta wallahi zangaya muku gaskiya baxata baku number taba akwai masu number ta sosai kuma sana hawa wannan gogle din.username 2go 08098886773 phone number08097489867
Reply this thread
Hounrable ta.in g2 | 12/7/2012 2:21:01 AMNafisa saida nakiraki awaya naji muryarki maidadi hankalina ya kwanta nagode dakarbar da kikaimin username 2go 08098886773 phone number08097489867
Reply this thread
Abubakar Labaran | 12/7/2012 4:15:55 AMNafisa a gaskiya kina da masoya,miyasa masoyaki suna son number ki baki bada sun ko ma kamar Almajirai suna bara agareki kisanifa number bashine aure kuma bashine soyayaba,mumasu karatu kina ba masoyanki kunya rashin basu nubarki,pls get more jus coll 08086o99288
Reply this thread
Abubakar Labaran | 12/7/2012 4:16:38 AMNafisa a gaskiya kina da masoya,miyasa masoyaki suna son number ki baki bada sun ko ma kamar Almajirai suna bara agareki kisanifa number bashine aure kuma bashine soyayaba,mumasu karatu kina ba masoyanki kunya rashin basu nubarki,pls get more jus coll 08086o99288
Reply this thread
Habeb mohd doka | 12/7/2012 7:07:48 AM |
Slm.inama barka da ziyartan dandalin masoya fenah,karka damu komai lokaci yake jira watarana duk maineman nomban fenah zai samu ,mutane dayawa suna dashi,kawai ba'ason bada shi anyhow ne saboda wasu basuda mutunci,kai ma zaka samu in allah yayarda(i blieved in every defficult there must be relief and also anything is possible by the will of allah)
MUBARAK SAUTUS SUNNAH | 12/8/2012 9:26:45 PMA gaskiya nafeesat shawarata agareki kiji tsoron allah gurde ur chastity domin shine hanyar tsira allah yasa kin gane ameen.
Reply this thread
Xoolaybkr | 12/9/2012 4:02:42 AMFor meei woo oo! Hmm dix gurl no dey ginger mei at oll :-P *** ~~* ix she nerphisa or wha' den dey call 'am.. Rahama Hassan bettr pass her..
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/18/2012 5:37:56 AM |
Goddamn U,xoolay! Go somewhere and support Rahma not here coz it,s Naphisa,s fans forum.And I,m warnnig U don,t ever came back here and say something r*****h about our dear Nafisa.
A U S BECHI | 12/25/2012 1:09:16 AM |
Why u shld not advice nfs abdullhi,to get mariage bat i wil like to tell u a lttle about de day of judment, wen god bring u you bak to life. She hve nasin to dfend on if she die in ths stuation wiz out marriage. As u stated dat NAFISA ABDULLHI is ur lovly, try to advice her
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/25/2012 11:37:50 AM |
As u know evrytin has it,s tym whenever tym comes she will get married insha Allah,I assure u!!!!!
Sultan | 12/10/2012 1:06:57 AMAgaskiya hadixa gabon kina bugeni. Matuka domin akullun naga film inki sainaji hankalina ya kwanta. Koda kuwa raina abace yake dan so muga juna daga masoyinki nayau da kullum sultan bauchi
Reply this thread
Habeeb mohd Doka | 12/14/2012 10:14:55 AMSlm.feenah dan allah kitaimakeni, karkiban kunya a idon duniya,wallahi feenah bana fatan inga ranar dazan ga ko inji wani mummunan abu game dake dan akullum ina alfahari da natsuwanki,tarbiyanki, kamun kanki da yadda kike sa dressing,fenah bansan yadda zan baiyana miki kaunar danake makiba,dan wallahi na daukeki tamkar jininmu daya,dan haka kiyi iya bakin kokarinki waje tsare mutuncinki banason ace kiyi irin abinda wasu yan firm sukeyi ,dan yau naga wani hoto banza na wasu yan firm wa'iyazubillahi,fenah duk ranar da akace kema kinyi irin wadannan hotuna hawan jini zaikamani dan ina alfahari dake bazanso inga wani abunda zai zubda maki mutunciba, duk inda kike kitaimakemu kiyi kyakkyawan wakilci wa addininmu.allah yashiryemu,yakara mana son annabinmu.
Reply this thread
Deejer sk | 12/14/2012 12:54:09 PM |
Amin doka!kana daga cikin masoyan ta na hakika na tabbata,kar ka damu insha Allah baza ta bamu kunya ba.Muyi ta addu'a Allah ya kara tsaremu gabaki daya.
N I DBALA KUNYA | 12/14/2012 1:20:08 PMSlm aunty nafisa dan allah ki taimaka mana mu masu kaunarki na hakika ki ci gaba da kare mutuncin ki dan mu bamu san ana yimuku jama,u wai ku karuwai ne bama jin dadi wlh a karshe dan allah ki daure ki samu miji kiyi aure
Reply this thread
N I DBALA KUNYA | 12/14/2012 1:22:29 PMSlm aunty nafisa dan allah ki taimaka mana mu masu kaunarki na hakika ki ci gaba da kare mutuncin ki dan mu bamu san ana yimuku jama,u wai ku karuwai ne bama jin dadi wlh a karshe dan allah ki daure ki samu miji kiyi aure
Reply this thread
Hounrable ta'in g2 | 12/16/2012 9:45:20 AMSalam yan uwa musulmai gaskiya finah naji dadin wannan shawara da kika bawa masoyiyata nafisa allah yasakamiki da alkairi.inaso kitayani da addu'a allah yacika mana burinmu dani da masoyiyata nafisa albarkar manzon ALLAH S.A.W. saina aureta daga karshe ina naiman wani taimako agurin al umma musulmi da atayani da addu'a allah yacika mana burinmu ameen summa ameen bissalam kuhuta lafiya
Reply this thread
Deejer sk | 12/17/2012 11:27:44 PM |
Abdullahi idris! ni kam kamin nayi maka fatan auren Nafisa, to sai na fara fatan Allah yasa har cikin zuciyanka son ta kake.ka rantsewa duniya da fa ri cewa nafy batada kirki,yanzun ka dawo cikin masoyanta har kana ikirarin auren ta.WAI MEYE GASKIYANKA NE?Kayi hakuri da zance na,kawai bama son abinda zai taba ta ne.
Habeeb mohd Doka | 12/16/2012 11:31:52 AMSlm.wallahi nayi believed da maganan ki Deejer, dan feenah batayi ma kama da mai aikata munanan abu ba arayuwa.allah dai yatsare mana ita daga shari masu sharri.Dejeer naga kwana biyu MAIJIDHA bata ziyarci wannan thread ba allah dai yasa tana lafiya,da dukkan masoyan feenah kamar su HAFIZU,MURI,ABDULLAHI da sauransu,fatan dai allah yataimakemu gabadaya,yakuma dauki rayuwanmu da da son manzonmu.
Reply this thread
Deejer | 12/17/2012 12:27:59 PM |
Nima ina batu nayi magana wallahi,kwana biyu bamu ji ta ba,Allah yasa lafiya.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/18/2012 5:12:09 AM |
Deejer da Habeev wlh ina nan lfy kawai wasu al,amura ne suka sha kai na shi yasa na dade ban leko dis forum ba,but I,m back now! xamu ci gaba da gwagwarmaya wajen kare gwanarmu Aunty Nafisa koda xai xama bata san muna yiba kamar yadda wani dan kauye yake fada,har da kiran Nafisa BANXA! may be shine banxan,f*****g ice-b***h!
om mu ng | 12/17/2012 2:51:56 PMasslm dafatan kina lafiya nafisa masoyanki sundamu dasusamu nomber nawarki nafisa walahi kada kibakowa lambr wayarki domi indan kika bada lambr wayar ki to zaadameki dakira dan allah masoyan nafisa kada kuga laifita dan batabaku nomber wayan taba dan allah kuyi hankuri ni ina son ku sanan inatare daku allah yabarmu tare nafisa sai watarana nagode kiyi hankuri
Reply this thread
Habeb mohd Doka | 12/18/2012 3:50:36 AM |
Slm.yan uwa ga tambayana,dan allah jama'a meye problem dan masoyan ka suna daminka da kira ? aini aganina ba wani aibu aciki ,wani neman masoyan yakeyi amma allah baibashi ba,gaskiya nikan ara'ayina, ina fatan allah yasa inzama famous person aduniya. insamu fans dayawa wanda dasu dameni dakira sunamin fatan alkairi arayuwana.fenah allah yakara maki masoya na gaskiya wanda dasu dinga miki fatan alkairi.allah yasa muna cikin ceton annabinmu.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 12/25/2012 11:44:41 AM |
Ina fatan dai lfy,kwana 2 shiru.Allah yasa kuna lfy wherever U are.
Deejer | 12/30/2012 10:15:21 AM |
Lafiya kalau nake jiddah,fatar kema haka.
Bash | 12/23/2012 8:58:33 AMHigh to you s****d people who dosent know what they are doing.keep on malingring.
Reply this thread
habeev mohd doka | 12/25/2012 5:50:30 PM |
slm.jiddha aikullum saina xiyarci wannan dandalin kafin nakejin sanyi arayuwana bana kwana 1 ban lekoba.jiddha komai normal, ina fatan dake da deejer kuna lafiya da dukkan masoya feenah kuma allah yasa muga 2013 lafiya
Abbakar. B. B. RIKINA | 12/23/2012 11:12:33 AMNafisa ni masoyinkina na gaskiya mai sonki da keda haliki na alheri kuma ina neman temakokin na alheri kamar ki.amince dani a matsayin masoyinkin. .don allah kiyarda dani kibani lambarki HAZA WASALAN NINA MASOYINKI DAGA SOKOTO.DANGE SHUNI.RIKINA
Reply this thread
Abbakar. B. B. RIKINA | 12/23/2012 11:13:39 AMNafisa ni masoyinkina na gaskiya mai sonki da keda haliki na alheri kuma ina neman temakokin na alheri kamar ki.amince dani a matsayin masoyinkin. .don allah kiyarda dani kibani lambarki HAZA WASALAN NINA MASOYINKI DAGA SOKOTO.DANGE SHUNI.RIKINA
Reply this thread
Abdullahi idris ta'in | 12/24/2012 10:48:34 PMSalam dafatan kina lafiya nafisa natura miki da mesg inafata kin karanta kuma kinkara aminta dani kuma nan bada dadewa ba xan kawo miki xiya aduk inda kike bissalam kihuta lafiya.facebook .abdullahi idris ta'in 2go 08098886773 phone number08097489867
Reply this thread
ABBA UBA SHEHU BECHI | 12/25/2012 2:50:46 AMPeace be upon all de muslims,hw are u? I truely lke ur actress and i love u as u are a muslim. I need ur absorption becouse it's an advice. Please try t get marriage in this time around it's ur way to end with good result thanks. Frm A.U.S BECHI,KUMBOTSO L.G.A
Reply this thread
ABBA UBA SHEHU BECHI | 12/25/2012 2:52:50 AMPeace be upon all de muslims,hw are u? I truely lke ur actress and i love u as u are a muslim. I need ur absorption becouse it's an advice. Please try t get marriage in this time around it's ur way to end with good result thanks. Frm A.U.S BECHI,KUMBOTSO L.G.A
Reply this thread
ABBA UBA SHEHU BECHI | 12/25/2012 3:03:42 AMPeace be upon all de muslims,hw are u? I truely lke ur actress and i love u as u are a muslim. I need ur absorption becouse it's an advice. Please try t get marriage in this time around it's ur way to end with good result thanks. Frm A.U.S BECHI,KUMBOTSO L.G.A
Reply this thread
ABBA UBA SHEHU BECHI | 12/25/2012 3:37:13 AMPeace be upon all de muslims,hw are u? I truely lke ur actress and i love u as u are a muslim. I need ur absorption becouse it's an advice. Please try t get marriage in this time around it's ur way to end with good result thanks. Frm A.U.S BECHI,KUMBOTSO L.G.A
Reply this thread
Sanusi Abdullahi | 12/25/2012 12:56:39 PMSlm mallama Nafisa ibn Abdullahi.please i will like you to take heart on this motion that peaple usually says to you,you no in world deffinately their will be enemies and their will be friends,so Nafisa please take me as one of your pain friend or best friend,Nafisa i love you so much please,Nafisa i will like to give you a piece of advice,please try to get someone to marry,if you do this to me i will be the happiest person in this world,may Allah grand you success and protect you from enemies.Nafisa i will like to write the speech of your brother Abubakar dan Auta but i dont no how i will write it to you for easy understanding,i will like you to have mercy on me.Finally i seek refuge with Allah from the evil inclination,evil tendencing,evill conspirancing and evil magnation of shatan that rejected.I great you Nafisa with the Islamic formula of greating which is ASSALAMU ALAYKUM WARAH MATULLAHI WABARAKATU.In my conclusion,i will like to give you a beautiful song which i memorised from one of your song which is.Ina kike ne Nafisa zo inbangankiba kukazanyi aiya aiya kina ina in bangankiba kuka zanyi aiya Nafisa na Sanusi aiya.good bye my lovely fiance or fiancee Nafisa Bissalam.
Reply this thread
Sanusi Abdullahi | 12/25/2012 1:48:49 PM |
In my conclusion Nayi tuya na manta da albasa my number is 08051932601 Once again my names are Sanusi Abdullahi from Niger State leaving in Sabon Wuse Tafa Local Government. Opposite Zuma Micro Finance Bank.iI will be waiting for your reply Nafisa or Finat Abdullahi.Bissalam.
habeev mohd doka | 12/25/2012 5:07:05 PMslm.my brothers & 6ters hope u are enjoying dis thread.any person that advice feenah about marriage.i want 2 u to know anything in life there's time,do u know ? if allah say yes no body can say no,but we are pray alots 2 her, insha'allah ! gradually allah subahanahu wata'alah will help her & give her d best husband of any heart desire,i agreed with my feenah without any hesitation,feenah u are rely a good actress & also i agreed u will fear allah & ensure that whatever u will do is not forbidden,i wish u d best in your ever life.at d end no any relationship betwen danauta and feenah is just business that make dem together and islam.gaisuwana maitarin yawa zuwa ga maijidha,deejer,da dukkan masoyan feenah allah yakara mana son annabinmu.
Reply this thread
Jibril nasir katsina | 12/26/2012 10:45:56 AMAgaskiya hadiza ina matukar sonki saboda kinyimin har axuciyata kuma xan iya mutuwa akanki ni mai sonki jnasir.kt.
Reply this thread
FAISALCO J ASHILAWY | 12/26/2012 12:01:26 PMNidai shwrta grku mtan yan film.kusani cwa abinda kasuka xaka girba.dun hka mutunci yar mace.dakin mijinta.Manxo Allah S.a.w.yace yana matukar tausayawa Baligin ko Baligar data kuma masa batayi aureba ko baiyi aureba.wanan abin tausayine.ga mai hankali.wassalamu alaikum.FAISALCO.08069402163
Reply this thread
Abdullahi idris ta'in (Hounrable ta'in g2 | 12/28/2012 2:28:33 AMSalam nafisa kikwantar da hankalinki nan badajumawa ba zanshigo harkar film tukunna muyi aure .kisani ina matukar sanki azuciyata inban aurekiba zan iya rasa rayuwata .allah yataimakemu gabadaya .bissalam kihuta lfy .2go 08098886773.facebook abdullahi idris ta'in. Phone number 08097489867
Reply this thread
Abubakar haruna | 12/28/2012 2:13:41 PMGaskiya ni na daina sonkin, saboda naga masoyan naki sun yi yawa, hasalima ni yanzu tsoronki ma nakeji saboda farin jininki yayi awa
Reply this thread
Deejer sk | 12/30/2012 10:10:51 AM |
Dama can ba sonta kake ba,kuma hakan ba zai ragemu da komai ba.Ko kuwa jiddah?habeeb me kace?
Maijiddha Sani Sa,id | 1/7/2013 10:25:04 AM |
Rabu dashi kawai Deejer dama can sön bai kai xuçi ba.
Hauwa abuja | 12/29/2012 1:06:06 AMNafisa allah yasamudace duniya da lahira 08130060602
Reply this thread
habeeb mohd. doka | 12/30/2012 2:52:38 PM |
Magananki gaskiya ne deejer, ai baida hujja waidan yaga dunbin masoya feenah sai yace ya tsorata ya fice daga fans.to dan allah inda'ace duk wadanan mutane makiyantane me xaice kenan.ai islamically jama'a rahamane,feenah allah yakara maki masoya wada xasu dinga maki fatan alkairi arayuwa.(maijiddha allah yasa muga new year lafiya)A karshe ina jinjina tare da godiya wa dukkan masoya feenah.(uncountable)
ADAMOU ABOUBACAR Niamey | 12/29/2012 7:31:33 AMfilm kin ki, inda kike LARE EL FULAN, tare da adam a zongo ya na wassan koykoyon hausa. MUKE SON KI GAYA MAN TITRE KIN NASHI
Reply this thread
Ahmad hussaini dankwambo | 12/29/2012 2:25:57 PMAsalam nafisat nine Ahmad masonyinki ni inasonki fina nomber ki nakeso don allah ganawa nan 08092115412 sai anjima allah yabar mu tare
Reply this thread
Ahmad hussaini dankwombo | 12/30/2012 2:31:31 PMAsalam my Name is Ahmad hussaini dankwombo ni inasonki fiye dakomai a duniya kitemakami kiban nomber ki ko email naki sai anjima kihuta lafiya nafisat imiss you
Reply this thread
Badamasi m mahmud yarkofoji xamfara | 12/30/2012 3:52:04 PMWaishin dagaske nafisa tayi aure kuwa?
Reply this thread
habeeb mohd doka | 12/30/2012 9:52:42 PM |
slm.batayiba dai tukun saidai niyya,kuma bayadda ma xa'ace kamar yadda feenah taxama tauraruwa aduniya, tayi aure batare da duniya ta shaidaba,dan ita jirgin samane mai masoya dayawa. (ina godiya wa dukkan masoya fenah allah yataimaki rayuwanmu)
Kaseem ibrahim from kd state | 12/31/2012 9:35:47 AMHow are you ali nuhu nd how are you hadiza gabon
Reply this thread
Kaseem ibrahim from kd state | 12/31/2012 9:40:42 AMHow are you ali nuhu nd how are you hadiza gabon nd nafisa abdullahi
Reply this thread
Ni yar'katsina ce | 12/31/2012 2:28:28 PMNafisa ki taimake ni da abu guda daya idan xaki iya kuma kada kiyi tinanin number ki ce nake nema duk ba daya amma kedai ki amsa mini sai na fada miki
Reply this thread
Nafiu abdullahi | 1/2/2013 3:54:37 AMAslmu alkm. Dafarko dai ina mai gabatar muku da kaina amatsayin mai wakiltar nafisat ga saqonta kamar haka:
"zanyi amfani da wannan dama domin miqi godiyata ga dukkan masoyana tare da fatan kuna lfy Allah yas a haka amin ina mai matuqar farinciki da irin wannan supporting da kuma qauna da kuke min amma sai dai kash gashi bana samun lokacin yin replied ina mai baku haquri game da wannan sa'anna kusani cewa inanan cike da dumbin qaunarku acikin zucita da haka dan Allah kada kununa gazawar ku ma'ana ina sane daku yau na hadaku da qanina amatsayio wakili na kuma insha Allahu zaku iya samu lambata daga gareshi wassalam kowa ya hut lfy!! "
wannan shine abinda tayi appointing nawa in gabatar dan haka sai kubi wannan domin samun ganawa da ita:
1. 08027644338
2. 08172622963
Reply this thread
Nafiu abdullahi | 1/2/2013 3:55:36 AMAslmu alkm. Dafarko dai ina mai gabatar muku da kaina amatsayin mai wakiltar nafisat ga saqonta kamar haka:
"zanyi amfani da wannan dama domin miqi godiyata ga dukkan masoyana tare da fatan kuna lfy Allah yas a haka amin ina mai matuqar farinciki da irin wannan supporting da kuma qauna da kuke min amma sai dai kash gashi bana samun lokacin yin replied ina mai baku haquri game da wannan sa'anna kusani cewa inanan cike da dumbin qaunarku acikin zucita da haka dan Allah kada kununa gazawar ku ma'ana ina sane daku yau na hadaku da qanina amatsayio wakili na kuma insha Allahu zaku iya samu lambata daga gareshi wassalam kowa ya hut lfy!! "
wannan shine abinda tayi appointing nawa in gabatar dan haka sai kubi wannan domin samun ganawa da ita:
1. 08027644338
2. 08172622963
Reply this thread
habeeb mohd doka | 1/2/2013 7:26:43 PM |
slm.pls bawan allah dont deceived your self,cos you are a muslim.i have certain that burin duk wani musulmi yasamu makoma mai kyau.bansan meyasa wasu suke magana ganin damansuba, bayan kuma akwai wani hadisin datake cewa ...falyakul khaira auli yasmud...to kuma akace maka damuwanmu wakilintane mu ita muke kauna ba wakilintaba..inkuma kanason kayi tallen nombankane waduniya to ai saikabiya kudi a tallata mashi a gidan radio kaduna.inkuma kanason karaina hankali wa mutanine to kowa kagani anan yasan abinda yakeyi..MAIJIDDHA da DEEJER where are you? gawani yanason ya bata wakansa lokaci .fatana dai akullum allah yataimaki gwanata feenah da dukkan masoyanta kuma allah yakaramana imani da kauna annabinmu axukatanmu.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 1/7/2013 10:32:00 AM |
Don,t mind him Habeev!! we have heard that tale b/4,dan haka ba wanda ya isa ya raina hankalinmu.
Abdulrrahman | 1/2/2013 4:43:45 PM4d 1st wx d bludgeon bliss voice am sayng tnx God.4d 0l sccs Nafisa love's ur lover evn a tnx as hw.plx try 2 practice 0ll wat prophet muhd (s a w) has done,nd d way ur gong 2 prctce itx,u 've 2 hear nd obey,no addng no reducing wen dne dat so u've practc,plx am bggn u,plx nd plx b a house wife b4 u die.plx get marr.tnx u alote.bye tll nxt tym
Reply this thread
habeeb mohd doka | 1/2/2013 9:06:40 PM |
slm. thank you bawan allah 4 your advice 2 feenah,but i want 2 advice u too bawan allah try 2 pray 4 her alots,cos is only solution 2 all musled,feenah may allah help u 4 ever, JIDDHA and DEEJER i hope your are fine and all our fans,thank be 2 allah and also glory be 2 prophet mohammad sallallahu alaihi wasallama.
ABDULLAHI SALESU OZIL | 1/3/2013 1:37:02 PMMALAMA NAFISA GASKIYA INA BURIN SAMUN MACE KAMARKI DOMIN KALARKI KALAR YAR GIDAN TARBIYANE GA ALLAH YA MIKI KYAU KAMAR DAWISU GASKIYA BURINA KO BAN SAMEKI BA NA SAMU KAMAR KUMA DON ALLA INA BUKATAR NUMBANKI GA NAWA 08180963771 DAGA MASOYINKI OZIL SALISU ABDULLAHI
Reply this thread
Prince Sanusi | 1/4/2013 3:06:51 AMSlm.mallama Nafisa ibn Abdullahi. Please i will like you to take heart on this motion that people usually says to you, you no in world deffinitely their will be enemies and their will be friend, so take me as one of your pain friend or best friend. Nafisa i love you so much. Nafisa you must be a good runner becouse you are always running in my mind, you must be a good thief becouse you have stolen my heart, and i am always a bad shooter becouse i miss you always. Nafisa i am opening an emotional bank account for you, so deposite your love in it and you will get the interest. Nafisa i will like you to open an emotional bank account so that I Sanusi will deposite my love in it, so that i will get my interest. Finally i seek refuge with Allah from the evil inclination, evil tendency, evil conspirancy, and evil magnation of shaytan that rejected. I greet you Nafisa with the devine Islamic formula of greeting which is, Assalamu alaikum warah matullahi wabarakatu. I will like to give you a beautiful song which i memorised from one of your song which is: Ina kikene Nafisa zo zanyi kuka bangan kiba aiya aiya ninakicee zuciyata takicee aiya Nafisa na Sanusi aiya. Good bye my lovely fiance or fiancee Nafisa. In my conclusion, Nayi tuya na manta da Albasa, Allah ka bulbula wa mallama Nafisa Albarka, Allah ka kwararo wa mallama Nafisa Albarka, Allah ka sheeka wa mallama Nafisa Albarka, Allah ka!!! Ka!!! Ka!!! Ka!!!. Subhanaka wabihamdik.... Once again my names are still Sanusi Abdullahi from Niger State, leaving in Sabon Wuse, Tafa Local Government. Opposite Zuma Micro Finance Bank. My number is 08051932601. I will be waiting for your reply Nafisa or Finat Abdullahi. Bissalam.
Reply this thread
habeeb mohd doka | 1/5/2013 10:32:05 AM |
slm.JIDDHA and DEEJER, where are you, wallahi banajin dadi in baku lekowa allah ma yasa ba matsala bane.
Maijiddha Thanee Tha,eed | 1/7/2013 10:41:40 AM |
Wallahi Doka lfy kalau,kasan ance rai dangin goro ne shi yasa kwana 2 nayi gum.Ina kuma mika sakon gaisuwana ga Deejer da kai kanka da dukkan masoyan Nafisa da fatan kuma anyi sabuwar shekara lfy,Allah yasa muga ta badin badadaaaaaaa.
Deejer | 1/7/2013 10:56:34 PM |
Nima kalau nake doka,ina sauraren su ne kawai.Fatan alkhairi gareka,jiddah da kuma sauranmmu
UMAR BANTAJE | 1/8/2013 2:50:20 AMa gaskiya nafisa kina kokari a fagen shirin hausa film, sauran yanzun kuma kiyi kokarin raya sunan annabi, inason kigaishemin ALH SANI DANJA DA YAX
Reply this thread
habeeb mohd. Doka | 1/9/2013 7:37:36 AM |
slm.a gaskiya naji dadi, tunda manyan masoya nafisah suna lafiya,dan ni wallahi kauna danake wa nafisah yasa ina kaunan duk wani masoyinta,allah yasa itama gwananmun tana lafiya, allah yakara mata tsawon kwana aduniya,allah yabata ikon biyayya wa adininmu. D &J allah yataimaki rayuwanmu gaba daya ,kuma yakara mana son annabinmu,da dukkan masoya gwananmu.
UMAR BANTAJE | 1/8/2013 2:50:52 AMa gaskiya nafisa kina kokari a fagen shirin hausa film, sauran yanzun kuma kiyi kokarin raya sunan annabi, inason kigaishemin ALH SANI DANJA DA YAX
Reply this thread
Abdullahi idris (hounrable ta'in g2) | 1/8/2013 10:42:37 PMSalam nafisa inafatan zaki aureni domin inbiki aureniba zan iya rasa rayuwata sai dake zan iya rayuwa,ni ayanxu haka ashirye nake kenake jira har inkin amince agobe ma za'a iya dauramana aure bissalam kihuta lfy.2go 08098886773.facebook.abdullahi idris ta'in.phone number .08097489867
Reply this thread
Maijiddha Thanee Tha,eed | 1/11/2013 7:25:12 AM |
Gaskiya iska tana wahalar da mai kayan kara.Gobe fa kace,U must be c***y!! Ance maka Nafisa yar tsana ce.
Shube by shube | 1/9/2013 9:17:59 PMAdamawa
Reply this thread
habeeb mohd Doka | 1/13/2013 11:42:50 AM |
slm.gaisuwana maitarinwa wa dukkan masoya feenah ,fada masa gaskiya maijiddha dan yana fadan magana sonransa .allah yataimaki rayuwanmu
Baban sadeeq | 1/14/2013 8:40:22 AMWai meye yasa mutane ke raina mutane? Yaya za'ayi ku rinka magana babu ladabi kamar ba musulmi ba, kai ko al'adar bahaushe tayi tir! Da wannan irin dabi'a.... Wai '' ki aureni nafisa'', wannan ai hauka ne don allah jama'a ku kiyaye, my regards 2 ali gumzak (eliquent director)
Reply this thread
Baban sadeeq | 1/14/2013 8:51:22 AMWai meye yasa mutane ke raina mutane? Yaya za'ayi ku rinka magana babu ladabi kamar ba musulmi ba, kai ko al'adar bahaushe tayi tir! Da wannan irin dabi'a.... Wai '' ki aureni nafisa'', wannan ai hauka ne don allah jama'a ku kiyaye, my regards 2 ali gumzak (eliquent director)
Reply this thread
AUWALU.YUSUFU. | 1/21/2013 4:59:08 AMsalam.safisa yakike fatan alheri agareki kozakibani lam bar ki datawa 0703425143 kokuma 08185523556
Reply this thread
Sadiya yar amana | 1/23/2013 5:41:32 AMBai kamat kuke daukar number din mutane kuna kiran su ba baida anfani dan wasun mu wlh matan aure ne idan kunga number bawai ca akayi ku dauka ku kira mu ba a a muna nemar number din nafisa ne ba wai ku muke bawa ba amma sai ku dinga kiran mu from no were ita nafisan bata bada number ba amma sai ku dinga kiran matan mutane haba ayi aiki da hankali mana
Reply this thread
Sadiya yar amana | 1/23/2013 5:42:26 AMBai kamat kuke daukar number din mutane kuna kiran su ba baida anfani dan wasun mu wlh matan aure ne idan kunga number bawai ca akayi ku dauka ku kira mu ba a a muna nemar number din nafisa ne ba wai ku muke bawa ba amma sai ku dinga kiran mu from no were ita nafisan bata bada number ba amma sai ku dinga kiran matan mutane haba ayi aiki da hankali mana
Reply this thread
Sadiya yar amana | 1/23/2013 5:43:48 AMBai kamat kuke daukar number din mutane kuna kiran su ba baida anfani dan wasun mu wlh matan aure ne idan kunga number bawai ca akayi ku dauka ku kira mu ba a a muna nemar number din nafisa ne ba wai ku muke bawa ba amma sai ku dinga kiran mu from no were ita nafisan bata bada number ba amma sai ku dinga kiran matan mutane haba ayi aiki da hankali mana
Reply this thread
Saifillahi jibrin kano state | 1/25/2013 10:53:50 PMAssalam ina yiwa yan uwa musulmi fatan alheri da fatan kowa yana cikin koshin lafiya fatan alheri ga yan wasan hausa film kamar su ADAM A. Zango NAFISA Abdullahi HadiZA GABON MARYAM MALIKA FATIMA LADAN MARYAM JIBRIN da dai sauransu mu huta lafiya DAGA SAIFILLAHI JIBRIN KARAMAR HUKUMAR NASSARAWA KANO STATE
Reply this thread
Saifillahi jibrin kano state | 1/25/2013 10:54:08 PMAssalam ina yiwa yan uwa musulmi fatan alheri da fatan kowa yana cikin koshin lafiya fatan alheri ga yan wasan hausa film kamar su ADAM A. Zango NAFISA Abdullahi HadiZA GABON MARYAM MALIKA FATIMA LADAN MARYAM JIBRIN da dai sauransu mu huta lafiya DAGA SAIFILLAHI JIBRIN KARAMAR HUKUMAR NASSARAWA KANO STATE
Reply this thread
ATTABI | 1/27/2013 5:50:19 AMKE IN BADAN KUMGNE BA ZAKA ABDULLAHI IDRIS MUTU? ALLAH BADA SA'A
Reply this thread
Umar | 1/30/2013 11:37:06 PMAssalamu alaikun gasuwa zoga dan mohameed jekan mohammed ina kan bada shara karkudame yar autan mata waton nafisa
Reply this thread
Habeeb mohd.doka | 2/2/2013 9:56:28 AM |
Slm.feenah i hope u are normal,my feenah i love 3 things the sun,the moon and you feenah,the sun 4 the day,the moon 4 the night and you 4 ever . Feenah i hate whoever hate you,i love whoever love you,i pity whoever pity you,i understand whoever understand you,this is what brought me to a stage that i was now in,the stage of dedicating my life to you. (wallahi baxan taba mantawa dakuba manyan masoya feenah MAIJIDDAH DA DEJEER allah sa kuna lafiya,daga naku mai fatan alkairi wa feenah dakuma masoyanta
Maijiddha Thanee Tha,eed | 2/9/2013 8:11:30 AM |
Ina ma dukkan masoyan Nafisa fatan alkairi musumman ma Habeev Doka da Deejer,ina fatan ku da gwanata Nafisa kuna cikin koshin lfy.
Ibrahim | 2/4/2013 10:45:55 AMAssalamu alaiki yake yamachai ina son ki da gaskiya ba boyewa
Reply this thread
usman y auwal | 2/7/2013 9:52:14 PMina gaida da ke inaso nay magana dake ko a facebook ko a 2go ne kuma ga lambana yar autan masu film cter nawa na 08067929259
Reply this thread
Rabiu a abubakar | 2/8/2013 3:53:03 AMSlm nafisat kinfisu kinwuce da sanin su basu jinki basu ganinki garma mai fadin sarar kasa mangyada bakya barci kin musu nisa allah yasa kigama lafiya amin.
Reply this thread
Mustapha Gambo | 2/10/2013 12:32:04 AMNafisat kiyikokari kikaremutunci Aidoduniya. Allah yakareki kumakizama maiyawanibada. Allayabaki mijinagari Ameen Nafisat faranwata haske.
Reply this thread
Auwal adam b k d | 2/11/2013 11:26:17 AMNafisa kikay meni gaysuwa marar eyaka gurin hdz ali
Reply this thread
Nafisa abdullahi | 2/11/2013 2:33:50 PMNafisa abdullahi dafatan kina lafiya allah sahaka ameen agaskiya ni baban masoyinkine ina matukar sonki,nadaina kallun film amma sabo dake nadawu kallun film duk lukacin da nike kallun film danki nakasamu nashadi sosai acikin rayuwata daga karshe ina yimaki fatan samun miji nagari irin ki tagari kuma allah kabani irinki tagari kihuta lafiya.
Reply this thread
murta s. safana | 2/11/2013 3:31:31 PMni, murtala s. safana in allah yayarda zaku farajin wakokina badadadewaba kuma inaso yan uwana maza da mata kutayani addu,a mai neman numberna itace 07035313361 allah ya taimakemu.
Reply this thread
Habeeb mohd doka | 2/24/2013 10:18:02 AM |
Slm ,gaskiya wasu mutane suna ban mamaki,nan thread anbude shine dan masoya FEENAH,nan bawajen baiyana mana kai waye bane,inkuma addua kakeso shawaran daxan baka shine kaje masallaci amaka nan kan dan feenah nane,Ina gaida manyan masoya feenah MAIJIDHA da DEJEER allah yataimakemu kuma allah yabarmana gwananmu
Dahiru usman yushau | 2/13/2013 10:45:37 PMFatan alkairi zuwaga nafisa ina rokon allah da yakawo miki lokacin auranki kuma allah yabaki miji nagari
Reply this thread
Dahiru usman yushau | 2/13/2013 10:48:11 PMFatan alkairi zuwaga nafisa ina rokon allah da yakawo miki lokacin auranki kuma allah yabaki miji nagari
Reply this thread
Deejer sk | 2/21/2013 1:33:27 PM |
Amin,amin tahir mun gode kwarai da wannan du'ain Allah shi karba shiyi albarka shi kuma yi mana zabi.Fatan alkhairi gareki jiddah habib da kuma masoyan Nafy baki daya.
Musa shuaibu ribi nasarawa state | 2/17/2013 2:04:38 PMDan allah a fada mini gaskiyar magana domin da naji wanan maganan ban yiya yi barci a wanan ranar sabo da bakin ciki
Reply this thread
Deejer sk | 2/21/2013 8:59:43 AM |
In har gaskiya kake nema to babu ita a wannan zancen,wannan daga makiya ne kawai,idon har ba kai ka kirkiri wannan zancen ba to kayi sauri ka fitaddashi daga bakin ka KA JI!
Habeeb mohd Doka | 2/24/2013 10:52:24 AM |
Slm.haba bawan allah ai baikamata kace hakaba, koda kuwa kaji ana fada dan yakamata ace kayi bincike a garin da kake inkuma baka samu tabbacin magananba to kayi shiru da bakinka dan akwai wani hadisi wanda yake cewa(palyaqul qaira auli yasmut) KA FADI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU.akwai wata hadisin ma datake cewa(wala tajassasu) kuma bana sammani feenah xatayi wanan abin dake tambaya akai.
Ashafa yakub | 2/18/2013 11:47:32 AMAsslm,nafisa tayi takuma iya kalamai duk dacewar ansan koyamata akeyi sannan tahaddace gaskiya tana kokari,amma hadiza gabon itace taurarowar taurarai afilin xuciyata na soyayayar yan flm din hausa,hadiza gabon baxance komaiba sai dai Allah yabiyaki ya karamiki fahimta....gabon her beauty is even precious mre dan a rose she is beautiful nd glorious,infact gabon is d gal of 99.9 prnciples of women,4 mre information u cn contcnt me..08185790765;2go user dda21
Reply this thread
Ashafa yakub | 2/18/2013 11:51:03 AMAsslm,nafisa tayi takuma iya kalamai duk dacewar ansan koyamata akeyi sannan tahaddace gaskiya tana kokari,amma hadiza gabon itace taurarowar taurarai afilin xuciyata na soyayayar yan flm din hausa,hadiza gabon baxance komaiba sai dai Allah yabiyaki ya karamiki fahimta....gabon her beauty is even precious mre dan a rose she is beautiful nd glorious,infact gabon is d gal of 99.9 prnciples of women,4 mre information u cn contcnt me..08185790765;2go user dda21
Reply this thread
Ashafa yakub | 2/18/2013 11:55:26 AMAsslm,nafisa tayi takuma iya kalamai duk dacewar ansan koyamata akeyi sannan tahaddace gaskiya tana kokari,amma hadiza gabon itace taurarowar taurarai afilin xuciyata na soyayayar yan flm din hausa,hadiza gabon baxance komaiba sai dai Allah yabiyaki ya karamiki fahimta....gabon her beauty is even precious mre dan a rose she is beautiful nd glorious,infact gabon is d gal of 99.9 prnciples of women,4 mre information u cn contcnt me..08185790765;2go user dda21
Reply this thread
Abdullahi idris tain | 2/20/2013 10:20:32 AMSalam nafisa dafatan kina lafiya allah yasa haka ameen nafisa ina sanki ina kaunarki akanki zan iya rasa rayuwata phone number 08097489867 2go username 08098886773 facebook username abdullahi idris tain
Reply this thread
oumar mouhamadou nger | 2/21/2013 2:27:41 PMassl da fatan kina lafiya nafisa sannan ina gaida masoyanki nagaskia dafatn suma suna lafiya nafisa allah yataimaka miki kan abin da kikeso na alhkeri sannan allah kareki damasu nufi sheri gareki nafisa ni oumar ina sonki harma wayana photo kikawai ke ciki nafisa aganina dazaki samu dama wadda zaki iya gaidawa gamasoyanki anan da yafi kibada nombar ki nafisa duk masoyanki suna son susamu nombar ki nima inaso nombar ki amma kadakibada nombar ki domi wallahi yan adam abin storone koda yake nasan da masoyanki suna sonki stakani da allah amma akaw wadda bahakabane burisuba nafisa idan zaki bada nombar wayarki to ki san wadda zakiba nafisa bbb
Reply this thread
Hauwa Aliyu biu | 2/22/2013 2:08:59 AMSalam. sister nafisat,i love u so much. And how ar u 2day.
Reply this thread
Hauwa Aliyu biu | 2/22/2013 3:03:12 AMSalam,happy juma'at mubaraq.2 all d muslim brother and sister in islam.
Reply this thread
Dan Doka | 2/24/2013 11:01:49 AM |
Slm,thank you 4 your Comment
IDRIS H. ADAM MAIGWADO | 2/27/2013 2:21:42 AMSLM NAFISA GA MASOYINKI
Reply this thread
Ameenatu Ahmad | 3/4/2013 7:50:15 AMNafeesat nima ina daga cikin masu sonki i lyk ur acting,don allah ki cika alkawari na kiran lovers dinki.Allah ya kareki
Reply this thread
Ameenatu Ahmad | 3/4/2013 7:50:22 AMNafeesat nima ina daga cikin masu sonki i lyk ur acting,don allah ki cika alkawari na kiran lovers dinki.Allah ya kareki
Reply this thread
Auwal abdulhamid | 3/9/2013 9:33:43 PMSlm agareku masoya anti finah tana sane daku akan gudun mawar kukemata kuma itana wlh tana kaunarku .tana sanartaku kukara haku akan number ta antaba samun matsalane lokutan baya tataba bada number ga wani bawan allah yakirata yagayjmata magana marardadi .shiya yanxu batasan bada number ta amma duk wanda yakesan karinbayani sosai to yanemi wannan number 08176042086
Reply this thread
Abdullahi .A. Musa | 3/14/2013 9:52:14 AMNafisa abdullahi daga masuyinki nagaskiya naji jama'a suna cewa kunyi hatsari dake da zango suncekin mutu shikuma yakarye tukidaurekiye auwre bakin mutanebakyau dagamasuyeki nagaskiya abdullahi musa
Reply this thread
Abdullahi .A. Musa | 3/14/2013 9:55:04 AMNafisa abdullahi daga masuyinki nagaskiya naji jama'a suna cewa kunyi hatsari dake da zango suncekin mutu shikuma yakarye tukidaurekiye auwre bakin mutanebakyau dagamasuyeki nagaskiya abdullahi musa
Reply this thread
Feenah | 3/17/2013 4:30:15 AMJama'a wllh zan baku number nafisa amma da sharadi
Reply this thread
Feenah | 3/17/2013 4:30:37 AMJama'a wllh zan baku number nafisa amma da sharadi
Reply this thread
Adul | 5/15/2013 1:27:32 AM |
Maye sharadin kuma kaiwaye nata
Feenah | 3/17/2013 4:31:30 AMJama'a wllh zan baku number nafisa amma da sharadi
Reply this thread
ahmad isa jimeta | 3/19/2013 4:49:40 AMnima dai gaisuwa nake mikawa gareta nafisa
Reply this thread
ahmad isa jimeta | 3/19/2013 4:51:09 AMnima dai gaisuwa nake mikawa gareta nafisa
Reply this thread
Habibu Mohammed Doka | 4/6/2013 3:10:20 PM |
slm. MAIJIDDAH DEJEER hope u are normal may allah help u in what ever u are doin ,long time no see your comment
Sunana abin tsanar nafisat abdullahi | 3/19/2013 6:12:16 AMNi aduniya idan akwai abin da na tsana wanda bana kuma san gani ba kamar nafisat abdullahi karuwar banza mai bin maza idan kinji haushi ki kirani kibani amsa through this phone number 08032609835
Reply this thread
Habeeb Mohammed Doka | 4/6/2013 1:34:00 PM |
Slm.bawan allah a tunanina dai kai musulmi ne,kuma dukkan wani musulmin kwarai ya yadda da Alkurni da kuma Hadisi inkuwa hakane baikamata mutum yaxagi musulmiba ko ya fada masa wani mummuna kalmaba dan kuwa akwai wasu hadisai da sukace(la'anallahu manla'ana walidaihi)allah ya la'anci wanda ya la'anci iyayensa(la yada kulu jannata ila hasanul akalaki)bamai shiga aljanna sai mai kyakkyawan dabi'a.(sibabul muslimi fusuqa)zagin musulmi fasikancine.(almuslimu akkul muslimi la yazzilimuhu)musulmi dan uwan musulmine kada ka zalunceshi.(wala taba gadu)kada kuyi kiyaiya(itakillaha haisa ma kuntum)kaji tsoron allah duk inda kake.inkuma kasan wadananan hadisai amma kake aikata haka akwai wata hadisi datake cewa WAILUN LIMAN ALIMA, SUMMA LA YA'AMALU; azaba ya tabbata ga wanda yasani kuma baya aiki dashi.inkuma baka da ilimine akwai hadisin datake cewa WAILUN LIMAN LA YA'AMALU ;azaba ya tabbata ga wanda baya neman ilimi.harkana cewa intaji haushi ta kiraka to ai ita tasan metakeyi dan kuwa tariga da tasan kai jahiline
Sagiru Akilu | 3/24/2013 4:02:25 AMNafisa Abdullahi nide kirana agareki anan shine karkimanta kuma duniya ta rudeki ki k0ma ga mahallicinki batare kinyi aure. Rayuwar ya mace takatacciyace. dan kinriga kasane itamace babu wani abu da zatayi wanda yawuce tayi aure, tazauna agidan mijin d0min raya sunnar annabi (s a w). dafatan za'akiyaye
Reply this thread
Angon nafisa | 3/25/2013 3:17:19 PMNfs kiyarda ki aureni
Reply this thread
Habibu Mohammed Doka | 4/6/2013 2:29:55 PM |
SLM.da farko ina mika dunbin gaisuwa, tare da jinjina wa taurararuwata,abar tunanina ,farincikin xuciyata,annurin xuciyata, fitila hasken rayuwata,kuma black beauty, ,wallahi finah kece burin dukkan wani da namijin daya isa saida kawai suki fadan gaskiya,dan wallahi duk ya macen data sami irin hallittanki tayi bamban dace arayuwa, bata da matsala wajen samun masoya, dan jama'a dayawa sun shaida haka,fatana dai fenah akullum shine ki kula da mutuncinki ki zama abar misali wa kannenmu da yayunmu mata,fenah wallahi inason na shaida maki cewa kinfi karfin sa munanan dressing dan kuwa mafi akasarin mata sunaga sai sunyi shiga banxane suke kyau wa maza,fenah ni inda ta nine ko yastanki banaso a gani ,akwai wani misalin da aka miki a firm in AHALULKITABI inda kika tambayi wata wanda take maki hidima"meyasa kullum nake ganinki a rufe da nikaf saitace bari ta maki wani misali inda ta dauko minti kwaya 2, daya an budeshi dayan kuma na cikinin gidansa saita zubasu a faranti tace ki zaba saikika xabi wanda ba budeba.
AUWAL BAKO | 4/10/2013 3:32:48 AMSlm Nafisa wallahi ina matukar sonki sai dai samun ki zaiyi wuya agareni saboda kinada masoya da yawa, sai dai fatan alheri
Reply this thread
ABU-SAKEENAT (NATSUWA) | 4/19/2013 10:33:47 AMHHaba hausa Film Angaya maku sana'a Haramun tana bada hanzari Ranar gobe; kudai ku Aikata Alkairi Domin Neman dacewa. Naku Mai neman Dacewa Abu-sakeenat Adamu Ahmad Abubakar Alkanawi Albarnawi Addaleeb Azzuhudi
Reply this thread
Habeeb Mohammed Doka | 4/23/2013 1:14:31 PM |
Slm.fenah ina fatan kina lafiya,allah yasa rayuwa natafiya maki normal ,fenah akkullum arayuwata ina maki fatan cigaba ,
yakubu m is haq yalwa T/wada l .g kano state | 4/25/2013 3:59:05 PMHow say maryam babban yaro is bigger than nafisa he is layer man from y m i new boy idan kana dajaganumbar wayatanan kakira inbaka hujja.08096392286 aminci agareki yasarauniyarmata nafisat abdullahi.
Reply this thread
oumar mouhamadu | 4/27/2013 3:57:23 PMagaskiya ina gaidaki dafatn kina lafiya habeeb mohd kina kokari wajen yima masoyan nafisa nasiha sannan naga kina son nafisa dagaske shiyasa kina birgemu kobakomi to kayima dan uwarka magana mai dadi she kow nabuyu
Reply this thread
Habibu Mohammed Doka | 5/5/2013 1:14:05 PM |
SLM,dan uwana nagode allah yataimake ka adukkan abinda kakeyi allah yakareka da dukkan masoya fenah wanda suka samu daman shiga wannan thread dama wanda basu samu daman shigaba,dan nasan akwai dunbin masoya gwananmu fenah, wanda basu hawa nan,fatan dai yan uwana allah yataimaki rayuwanmu, allah yakara wa fenah daukaka a duniya, kuma allah yabata daman biyaiya wa dokokin addininmu, allah yabata daman kare mana mutuncin addininmu.a karshe !!! (i will never forget u, my V.I.P, up 2 d end of my life,MAIJIDDHA and DEJEE you are my ever friend)allah yabar munku,
Ay ontop | 4/29/2013 8:21:56 AMDa gaskene wai anyiwa nafisa ciki dan Allah a fada min gaskiya
Reply this thread
Ay ontop | 4/29/2013 8:22:04 AMDa gaskene wai anyiwa nafisa ciki dan Allah a fada min gaskiya
Reply this thread
Ay ontop | 4/29/2013 8:22:32 AMDa gaskene wai anyiwa nafisa ciki dan Allah a fada min gaskiya
Reply this thread
Habibu Mohammed Doka | 5/5/2013 12:45:38 PM |
Slm.yan uwana masu tambaya akan aunty nafisah,inason na shaida maku cewa wannan maganan ba gaskiya bane,dan na yarda da fenah kuma ina alfahari da tarbiyan data samu , ba xata aikata wannan abin ba,hala dai wata nafisan ne daban,allah ya kareki fenah,MAIJIDDAH DA DEJEER ina kukene kwana 2 shiru Allah yataimaki rayuwanmu yan uwana,kuma allah yabamu xaman lafiya akasanmu nageria.
Haidat abdullahi | 5/13/2013 12:42:30 PMAssalamu alekum yake farincikin masoya kinwuce dik watayarinyan datake ganin kanta tauraruwace kinsan abinda nakeso awajanki kikirani kawai najimuryanki muryan daba a tasamun kamartaba dan allah ga number nanan kikirani inaso nayi watamagana dakene madana mema shinmanci
Reply this thread
Haidat abdullahi | 5/13/2013 12:43:15 PMAssalamu alekum yake farincikin masoya kinwuce dik watayarinyan datake ganin kanta tauraruwace kinsan abinda nakeso awajanki kikirani kawai najimuryanki muryan daba a tasamun kamartaba dan allah ga number nanan kikirani inaso nayi watamagana dakene madana mema shinmanci 08098729309 inajiranki
Reply this thread
Skinafa | 5/13/2013 1:53:11 PMMålåmå ñåfísåt ållåh ýå taimakè kí ýå tåìmåké mú gåbåkí ðåýå.....ameeñ
Reply this thread
Nura M Hassan | 5/13/2013 2:57:08 PMNafisat abdullahi gaskiya kina burgemu Allah yakara fasaha
Reply this thread
mubarak wasai | 5/14/2013 3:58:59 PMAllah yakara miki lafiya uwargida.
Reply this thread
mubarak wasai | 5/14/2013 4:00:39 PMAllah yakara miki lafiya uwargida.
Reply this thread
Nafisa Haruna (Feena) | 5/17/2013 11:10:44 AMNafisa Abdullahi am soo hapi abt d way u r maintaining ur skin colour! cuz a Kano yanxu babu baqar actress sai dai fara,simply cz ana iya siyar fari da naira talatin a kasuwa bt baqi fa? dts y am rili respectin u and d way u think,nt cz u r my name-sake fa bt its d reality wallahi! kuma Allah ya kawo tym din aure cuz its lyk yan hausa film ba su son barin actin suje suyi aure,cz wa'anda ma sukayi bfr duk sun dawo film,aure kamar ya koma abun wasa wajen su,so pls am advicin u to get married and frgt abt acting,don ki nemi lahira kuma!
Reply this thread
oumar mouhamad | 5/19/2013 2:55:08 PMdafatan kanalafiya ya kowna buyu ya kokari awanannan waje sannan ina gaishe dakai sannan kagaida mini da nafisa sarawniya domi kafini kusa da ita baye habibu ga numbar 00221777683968 a senegal ko kuma a gambia 002202239737
Reply this thread